Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Najeriya Na ƙoƙarin Shiga Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Ta Barauniyar Hanya
Published: January 22, 2026 at 6:24 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 22, 2026

Tsohon kyaftin ɗin Super Eagles, na Najeriya Sunday Oliseh, ya yi iƙirarin cewa Najeriya na ƙoƙarin samun cancantar shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA ta 2026 ta wata hanya daban.

Oliseh ya yi wannan jawabin ne a lokacin da yake yi wa jaridar Sunday Oliseh ta Global Football Insights jawabi bayan kammala gasar AFCON ta 2025 a Morocco wadda Senegal ta lashe bayan ta doke ƙasar da ke karɓar baƙuncin gasar a wasan ƙarshe.

Tsohon dan wasan na Najeriya yace a tuna cewa Najeriya ta gaza samun tikitin shiga gasar cin kofin duniya bayan ta sha kashi a hannun DR Congo a wasan ƙarshe na playoff a watan Nuwamba shekarar da ya gabata.

Mun kasa samun cancantar shiga gasar cin kofin duniya ta 2026 a filin wasa, inda a zahiri yake da muhimmanci maimakon mu kalli abun ta hanyar suwaye suka ɗauki alhakin,” in ji Oliseh.

Waɗannan korafi da aka shigar wa hukumar kwallon kafa ta Duniya FIFA, a kan DR Congo, shin ba mu fahimci abin da ke faruwa a nan ba?

“Mutane da yawa ba sa nuna yatsa ga waɗanda suka yi mana laifin gazawarmu; maimakon haka, suna zargin Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo.

Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo ta yi amfani da waɗannan ‘yan wasan a kan Kamaru kafin ma ta buga wasa da mu, kuma sun yi amfani da su a nan gasar AFCON ba tare da wata matsala ba.

“Muna ƙoƙarin cushe don shiga gasar cin kofin duniya ta hanyar ofis, maimakon ta hanyar samun nasara a filin wasa wajan cin kwallaye, dabaru da aiki tuƙuru wannan shine abunda muka gaza tun a farko. In ji Oliseh.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo
Next Post: Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci

Karin Labarai Masu Alaka

Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025. Wasanni
Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON Wasanni
Messi Da Cristiano Suna Da Tasiri A Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Wasanni
CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kungiyoyin Fararen Hula A Gombe Sun Bukaci A Bawa Mata Jagoranci Afrika
  • Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A Najeriya Labarai
  • Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero Afrika
  • Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane Afrika
  • Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Wasu Gwamnoni Shida Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.