Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Wike: Bazamuyi Sake Fubara Ya Sake Samun Nasara Ba
Published: January 4, 2026 at 1:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa siyasar sa za ta shiga mummunan hali matuƙa idan Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya samu wa’adi na biyu a mulki.

Wike ya faɗi hakan ne a ranar Asabar yayin da yake jawabi ga masu ruwa da tsaki a wani taro da aka gudanar a ƙaramar hukumar Okrika dake jihar Rivers.

Ko da yake ministan bai ambaci sunan gwamnan kai tsaye ba, ya jaddada cewa an riga an yanke shawara mai ƙarfi dangane da zaɓen gwamna na shekarar 2027.

Wike ya ce: “Mun riga mun yanke shawara dangane da Tinubu, Amma wancan (sake zaɓen Fubara) babu yadda za a yi, Domin idan muka sake yin kuskure, to mun je mun binne kanmu a siyasa kuma, Ba zan bari a binne ni ba, Ba zan sake yarda a yi irin wannan kuskuren ba.

“Don haka kowa ya sani mun riga mun yanke shawara.”

Ministan Abujan ya ƙara tsananta sukar sa ga Fubara tun bayan da gwamnan ya sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC a watan da ya gabata sannan wike ya zargi gwamnan da saba sharuɗɗan yarjejeniyar sulhu da aka cimma kafin a ɗage dokar ta baci a jihar, wadda ta ba da damar Fubara ya koma kan kujerar sa.

Najeriya, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Mutane Kusan 30 Ne Suka Mutu a Nguru Dake Jihar Yobe
Next Post: Sojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga A Kano Da Katsina

Karin Labarai Masu Alaka

Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko Najeriya
Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC Najeriya
Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar Gwamna Afrika
Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika
Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa Labarai
  • Sakamakon Yakin Gabas Ta Tsakiya Kowacce Gangar Mai Ta Haura Dala 100 Afrika
  • Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Biyan Hakkokin Tsofin Ma’aikata 800 Labarai
  • Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya Tashi Afrika
  • Kasar Ukraine Ta Yabawa Tarayyar Turai Bisa Bata Tallafi Labarai
  • Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya Labarai
  • Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da Tattaunawa Amurka
  • Akwai Bukatar Bin Dokokin Tuki A Kan Hanyoyi Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.