Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaban Kasar Uganda Yana Kokarin Mayar Da Mulkin Kasar Na Gado
Published: January 15, 2026 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Yoweri Museveni na Uganda yana kokarin tsawaita zamansa kan kujerar shugabancin kasar zuwa shekaru hamsin da wani abu, a zaben da za a gudanar yau alhamis bayan da aka tsinke akasarin hanyoyin sadarwa na intanet.

Ana sa ran Museveni mai shekaru 81 da haihuwa zai samu galaba a kan babban abokin hamayyarsa, mawaki mai suna Bobi Wine, amma ana daukar wannan kuri’a ta yau alhamis a matsayin wadda zata gwada ko yana da karfin tasirin siyasar da zai iya kauce ma fitinar zabe da aka gani a makwabtansa Kenya da Tanzaniya.

Shugaban da ya jima sosai a kan karagar mulki yayi kamfe da manufar kare ci gaban da ya kawo kasar, yana mai alkawarin wanzar da zaman lafiya da kawar da talauci.

Bobi Wine mai shekaru 43 da haihuwa, yayi alkawarin kawo karshen abinda ya kira mulkin kama karya na Museveni, inda ya maida hankali wajen janyo ra’ayoyin matasa da suka rasa aikin yi. Fiye da kashi 70 cikin 100 na al’ummar Uganda matasa ne ‘yan kasa da shekara 30 da haihuwa.

Labarai, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Jam’iyar APC A Najeriya Ta Kaddamar Da Bada Shaidar Zama Dan Jam’iyyar Ta Na’ura Mai Kwakwalwa
Next Post: Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade Kimiya
Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5 Labarai
Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar Amurka
Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Lumbala Shekaru 30 Bisa Laifin Cin Zarafi Labarai
Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’ai Daga Amurka Sunce Yakin Amurka Da Iran Zaizo Karshe
  • An Gudanar da Taron Kwana Biyu kan Tsarin Sa Ido da Tantance Ayyukan AGILE a Jihar Gombe 
  • Rwanda Zata Janye Dakaru Daga Mozambique
  • Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutane 70 A Nairobi
  • Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • ‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja Labarai
  • Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar Labarai
  • Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Uwan Wadanda Aka Kashe Sunkai Kara Kotu Amurka
  • Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai Afrika
  • Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode Island Amurka
  • Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Gombe Ya Ziyarci Pindiga Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.