Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaban Kasar Uganda Yana Kokarin Mayar Da Mulkin Kasar Na Gado
Published: January 15, 2026 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Yoweri Museveni na Uganda yana kokarin tsawaita zamansa kan kujerar shugabancin kasar zuwa shekaru hamsin da wani abu, a zaben da za a gudanar yau alhamis bayan da aka tsinke akasarin hanyoyin sadarwa na intanet.

Ana sa ran Museveni mai shekaru 81 da haihuwa zai samu galaba a kan babban abokin hamayyarsa, mawaki mai suna Bobi Wine, amma ana daukar wannan kuri’a ta yau alhamis a matsayin wadda zata gwada ko yana da karfin tasirin siyasar da zai iya kauce ma fitinar zabe da aka gani a makwabtansa Kenya da Tanzaniya.

Shugaban da ya jima sosai a kan karagar mulki yayi kamfe da manufar kare ci gaban da ya kawo kasar, yana mai alkawarin wanzar da zaman lafiya da kawar da talauci.

Bobi Wine mai shekaru 43 da haihuwa, yayi alkawarin kawo karshen abinda ya kira mulkin kama karya na Museveni, inda ya maida hankali wajen janyo ra’ayoyin matasa da suka rasa aikin yi. Fiye da kashi 70 cikin 100 na al’ummar Uganda matasa ne ‘yan kasa da shekara 30 da haihuwa.

Labarai, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Jam’iyar APC A Najeriya Ta Kaddamar Da Bada Shaidar Zama Dan Jam’iyyar Ta Na’ura Mai Kwakwalwa
Next Post: Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan

Karin Labarai Masu Alaka

Kasashen Amurka Da China Sun Matsawa Ghana Domin Rage Kudaden Haraji Afrika
An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe Kimiya
Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne Labarai
Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Labarai
Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Zelensky Na Ukraine Zai Gana Da Takwaransa Na Faransa A Yau Labarai
  • Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa Amurka
  • Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa Siyasa
  • Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko Labarai
  • An Zargi Kasar Eritrea Da Cin Zarafin Sojojin Habasha Afrika
  • Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa Labarai
  • Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya Afrika
  • Aliko Dangote: Faruk Ahmed Ya Ci Amanar ‘Yan Najeriya! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.