Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna Afrika

Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya
Published: April 6, 2026 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 26 ne suka rasa rayukan su a wasu hare-hare daban daban guda uku a Nigeria cewar sojoji, da jami’a.

An kashe a kalla mutane 17 ranar Asabar, lokacin da ‘yan bindiga suka farma mazauna unguwar Mbalom a yankin arewacin Gwer a arewacin jihar Benue.

Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya tabbatar da ahre-haren, amma bai ce ga adadin mutanen da suka rasa rayukan su ba. Mazauna wurin ne suka ce mutane 17 ne suka rasu.

A wani harin daban kuma, a safiyar ranar Asabar da aka kai kan hedkwatar ‘yan sanda a jihar Borno, ‘yan sanda hudu sun rasa rayukan su, bayan sun sha artabu da kungiyar ‘yan ta’adda dake da alaka da kungiyar ISIS, a cewar mai magana da yawun ‘yan sandan jihar Borno, Kenneth Daso.

A jihar Kaduna kuma, ‘yan bindiga sun hallaka mutane 5 a wani coci, lokacin da suke gudanar da addu’o’in Easter a kauyen Ariko, a cewar sojoji. Ba’a iya gano ko suwaye ‘yan bindigar ba. Sojojin sun ce maharan sun gaza tafiya da mutane 31 da suka yi niyyar garkuwa da su, bayan da dakarun su suka iso gurin domin bada taimako.

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida
Next Post: Kungiyar Kiristoci Ta Karyata Kubutar Da Mambobin Su A Kaduna

Karin Labarai Masu Alaka

An Gano Wani Kurkukun Sirri Da Ake Azaftar Da Mutane A Kasar Libya Afrika
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro Labarai
Kungiyar EU Zata Taimakawa Somalia Da Kudade Labarai
Maharan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 Masu Hakar Ma’adanai A Jihar Filato Labarai
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato Najeriya
Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki Iran Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka Amurka
  • Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki Afrika
  • Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya Afrika
  • An Gargaɗi Mazauna Maiduguri Su Guji Yaɗa Labaran Ƙarya Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutu Najeriya
  • Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha Afrika
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Alhamis 11.20.2025 Rediyo
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.