Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya
Published: April 6, 2026 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 26 ne suka rasa rayukan su a wasu hare-hare daban daban guda uku a Nigeria cewar sojoji, da jami’a.

An kashe a kalla mutane 17 ranar Asabar, lokacin da ‘yan bindiga suka farma mazauna unguwar Mbalom a yankin arewacin Gwer a arewacin jihar Benue.

Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya tabbatar da ahre-haren, amma bai ce ga adadin mutanen da suka rasa rayukan su ba. Mazauna wurin ne suka ce mutane 17 ne suka rasu.

A wani harin daban kuma, a safiyar ranar Asabar da aka kai kan hedkwatar ‘yan sanda a jihar Borno, ‘yan sanda hudu sun rasa rayukan su, bayan sun sha artabu da kungiyar ‘yan ta’adda dake da alaka da kungiyar ISIS, a cewar mai magana da yawun ‘yan sandan jihar Borno, Kenneth Daso.

A jihar Kaduna kuma, ‘yan bindiga sun hallaka mutane 5 a wani coci, lokacin da suke gudanar da addu’o’in Easter a kauyen Ariko, a cewar sojoji. Ba’a iya gano ko suwaye ‘yan bindigar ba. Sojojin sun ce maharan sun gaza tafiya da mutane 31 da suka yi niyyar garkuwa da su, bayan da dakarun su suka iso gurin domin bada taimako.

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida
Next Post: Kungiyar Kiristoci Ta Karyata Kubutar Da Mambobin Su A Kaduna

Karin Labarai Masu Alaka

Iran Tace Farisa Zata Kai Hari Kan Mayakan Amurka Amurka
Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe Najeriya
Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran Afrika
Kasar Belarus Zata Taffawa Jamhuriyar Nijar Afrika
Kungiyar EU Zata Taimakawa Somalia Da Kudade Labarai
‘Yan Tawayen Houthi Sunkai Hari Isra’ila Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai Labarai
  • Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu Takunkumai Amurka
  • Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto Labarai
  • Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo” Labarai
  • Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man Venezuela Labarai
  • Ma’aikatan Tattara Kudin Haraji Sunyi Rikici Da Masu Babura A Bauchi Najeriya
  • An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda Najeriya
  • Sabunta Manhajar Ilimi A Duk Matakai Nasara Ce! Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.