Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa Afrika

Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda
Published: November 25, 2025 at 12:08 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kungiyar kiristocin Najeriya wato CAN reshen Jihar Neja ta sanar da cewa yara 50 daga cikin wadanda ‘yan bindiga suka sace a ranar Juma’ar da ta gabata a Makarantar St. Mary ta Papiri sun samu nasarar kubutowa daga hannun ‘yan bindigar.

Dama dai tun aranar Lahadi kungiyar tace sama da yara 300 ne ‘yan bindigar su kayi awon gaba dasu a wannan Makaranta waddake mallakar Cocin Katolic ce.
Mai magana da yawun kungiyar ta CAN a Jihar Mr. Dan Atory ya tabbatar da cewa yara 50 sun gudo daga hannun ‘yan bindigar kuma yanzu haka suna tare da iyayensu.
”Yace Jiya Lahadi mun samu kyakkyawan Labari Domin yaran sun samu wani wuri sun boye daga baya suka gudu daga dajin suka boye wani wuri, to ya zuwa Jiya Lahadi yara 50 sun koma hannun iyayensu”
To Sai dai har ya zuwa wannan rana ta Litanin Hukumomin Jihar Nejan basu da masaniya akan yaran da kungiyar ta CAN tace sun kubuto daga hannun ‘yan bindigar.
Kwamishinan yan sanda na Jihar Neja CP Adamu Elleman yace har yanzu hukumomin wannan Makaranta ta St. Mary basu bada bayanin komi ba kamar yadda yayi karin bayani a zantawarmu ta wayar Salula.
Labarai

Post navigation

Previous Post: Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu
Next Post: Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City

Karin Labarai Masu Alaka

Zamu Tarwatsa Cibiyoyin Makamashi Da Cibiyoyin Mai Din Iran Amurka
Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha Wucewa Afrika
Turkiyya Ta Zargi Alakar Isra’ila Da Somaliya Afrika
Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai Labarai
Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga Ukrain Labarai
  • Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka Amurka
  • Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar Afrika
  • Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan Dadiyata Labarai
  • Za’a Jima Ana Fama Da Tsadar Farashin Mai Afrika
  • Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro. Najeriya
  • ‘Yan Sandan Birnin New York Sun Karyata Zargin Jefa Bom Ga Masu Zanga Zanga Amurka
  • Sallah Sai Ranar Juma’a A Najeriya: Fadar Sarkin Musulmi Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.