Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Nishadi

RUWASSA Ta Hada Masu Ruwa Da Tsaki Domin Inganta Aiwatar Da Shirin NG-SURWASH
Published: August 31, 2026 at 10:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on RUWASSA Ta Hada Masu Ruwa Da Tsaki Domin Inganta Aiwatar Da Shirin NG-SURWASH
Published: August 31, 2026 at 10:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
RUWASSA Ta Hada Masu Ruwa Da Tsaki Domin Inganta Aiwatar Da Shirin NG-SURWASHPublished: August 31, 2026 at 10:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Samar da Ruwa da Tsaftar Muhalli a Karkara ta jihar Gombe, Dake Arewa Maso Gabashin Najeriya wato RUWASSA, ta shirya taron masu ruwa da tsaki domin tantancewa da tabbatar da ingancin wasu muhimman tsare-tsare uku da hukumar ta samar a ƙarƙashin shirin NG-SURWASH. An gudanar da taron ne domin bai wa masu ruwa da…

Ci Gaba Da Karatu “RUWASSA Ta Hada Masu Ruwa Da Tsaki Domin Inganta Aiwatar Da Shirin NG-SURWASH” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Damara Ya Tallafa Wa Gasar Karatun Al-Qur’ani Da Naira Miliyan Biyar A Bambam
Published: August 30, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Damara Ya Tallafa Wa Gasar Karatun Al-Qur’ani Da Naira Miliyan Biyar A Bambam
Published: August 30, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Damara Ya Tallafa Wa Gasar Karatun Al-Qur’ani Da Naira Miliyan Biyar A BambamPublished: August 30, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dan siyasar nan, Jerry Joseph Damara, ya bayar da tallafin naira miliyan biyar domin tallafa wa taron karatun Al-Qur’ani na shekara-shekara da ƙungiyar Izala ke gudanarwa a garin Bambam, ƙaramar hukumar Balanga ta jihar Gombe dake arewa maso Gabashin Najeriya Damara ya bayar da tallafin ne yayin da ya halarci taron addinin, inda ya bayyana…

Ci Gaba Da Karatu “Damara Ya Tallafa Wa Gasar Karatun Al-Qur’ani Da Naira Miliyan Biyar A Bambam” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Gwamnan Bauchi Ya Shiga Neman Mafita Kan Lalacewar Matatar Ruwan Alkaleri
Published: August 30, 2026 at 1:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Bauchi Ya Shiga Neman Mafita Kan Lalacewar Matatar Ruwan Alkaleri
Published: August 30, 2026 at 1:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Bauchi Ya Shiga Neman Mafita Kan Lalacewar Matatar Ruwan AlkaleriPublished: August 30, 2026 at 1:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Bauchi a Arewa Maso Gabashin Najeriya Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya gana da Shugaban Kamfanin Hummels Water Engineering na ƙasar Hungary, Injiniya Peter Hummel, a Abuja, domin nemo mafita kan matsalar matatar ruwan Alkaleri. Ganawar ta biyo bayan bukatar Gwamna Bala Mohammed ga injiniyoyin Hungary da suka girka matatar, da su dawo Jihar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Bauchi Ya Shiga Neman Mafita Kan Lalacewar Matatar Ruwan Alkaleri” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Shugaba Tinubu Zai Shafe Makonni Uku A Hutun Shekara-Shekara
Published: August 30, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Zai Shafe Makonni Uku A Hutun Shekara-Shekara
Published: August 30, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Zai Shafe Makonni Uku A Hutun Shekara-ShekaraPublished: August 30, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai bar Abuja a yau zuwa Turai domin fara hutun shekara-shekara na tsawon makonni uku. A cewar wata sanarwa da Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara na Musamman kan Yaɗa Labarai da Dabarun Sadarwa, Bayo Onanuga, ya fitar, London a Birtaniya ce za ta kasance zangon farko na ziyarar…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Zai Shafe Makonni Uku A Hutun Shekara-Shekara” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

Zulum Ya Jinjinawa Hadiza Aliyu Kan Naɗin Ta A Matsayin Babbar Editar NAN
Published: August 30, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zulum Ya Jinjinawa Hadiza Aliyu Kan Naɗin Ta A Matsayin Babbar Editar NAN
Published: August 30, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zulum Ya Jinjinawa Hadiza Aliyu Kan Naɗin Ta A Matsayin Babbar Editar NANPublished: August 30, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Borno a Arewa Maso Gabashin Najeriya Farfesa Babagana Umara Zulum, ya taya Hajiya Hadiza Mohammed Aliyu murnar naɗin da aka yi mata a matsayin mace ta farko da ta zama Babbar Edita (Editor-in-Chief) ta Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya (NAN). Hadiza Aliyu, wadda ’yar asalin Jihar Borno ce, ita ce mace ta farko da…

Ci Gaba Da Karatu “Zulum Ya Jinjinawa Hadiza Aliyu Kan Naɗin Ta A Matsayin Babbar Editar NAN” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin Najeriya
Published: August 28, 2026 at 10:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin Najeriya
Published: August 28, 2026 at 10:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin NajeriyaPublished: August 28, 2026 at 10:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dan takarar shugaban kasar Najeriya na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Atiku Abubakar, ya ce zai kawo karshen matsalar rashin tsaro a Najeriya cikin shekara guda da hawansa mulki, idan aka zabe shi a babban zaben shekarar 2027. Tun bayan fara harkokin siyasa gabanin zaben 2027, tsohon mataimakin shugaban kasar ya yi ta jan hankalin…

Ci Gaba Da Karatu “Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello Bodejo
Published: August 27, 2026 at 5:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello Bodejo
Published: August 27, 2026 at 5:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello BodejoPublished: August 27, 2026 at 5:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabannin kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore a Shiyar Arewa maso Gabashin Najeriya sun yi kira ga mambobin kungiyar da su kasance masu bin doka da oda, tare da tabbatar da zaman lafiya da sauran al’umma. Shugabannin sun yi wannan kiran ne yayin wani taro da suka gudanar a jihar Gombe, inda suka tattauna batutuwan da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello Bodejo” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Siyasa, Tsaro

Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A Kaduna
Published: August 25, 2026 at 1:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A Kaduna
Published: August 25, 2026 at 1:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A KadunaPublished: August 25, 2026 at 1:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani fitaccen malamin addinin Kirista daga jihar Kaduna, Fasto Dr. Yohanna Buru, wanda ya yi fice wajen inganta zaman lafiya da fahimtar juna tsakanin mabiya addinai, ya shiga cikin dubban Musulmi domin bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) a jihar Kaduna. Fasto Buru, wanda shi ne Babban Fasto na Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, ya…

Ci Gaba Da Karatu “Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A Kaduna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Tinubu Ya Buƙaci Musulmi Su Riƙe Haƙuri, Tawali’u Da Tausayi
Published: August 25, 2026 at 1:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Buƙaci Musulmi Su Riƙe Haƙuri, Tawali’u Da Tausayi
Published: August 25, 2026 at 1:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Buƙaci Musulmi Su Riƙe Haƙuri, Tawali’u Da TausayiPublished: August 25, 2026 at 1:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci Musulmi a faɗin Najeriya da su rungumi koyarwa da kyawawan halayen Annabi Muhammad (SAW), yayin da suke bikin Maulidin Annabi na shekarar 2026. Shugaban ya yi wannan kira ne a cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara na musamman kan yaɗa labarai da dabarun sadarwa, Bayo…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Buƙaci Musulmi Su Riƙe Haƙuri, Tawali’u Da Tausayi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

Gwamnan Gombe Ya Taya Sarkin Musulmi Murnar Cika Shekaru 70, Ya Yi Masa Addu’ar Ƙarin Lafiya Da Tsawon Rai
Published: August 24, 2026 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Gombe Ya Taya Sarkin Musulmi Murnar Cika Shekaru 70, Ya Yi Masa Addu’ar Ƙarin Lafiya Da Tsawon Rai
Published: August 24, 2026 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Gombe Ya Taya Sarkin Musulmi Murnar Cika Shekaru 70, Ya Yi Masa Addu’ar Ƙarin Lafiya Da Tsawon RaiPublished: August 24, 2026 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe kuma Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya (NNGF), Muhammadu Inuwa Yahaya, CON, ya taya Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Ƙoli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), Mai Alfarma Muhammad Sa’ad Abubakar III, CFR, murnar cika shekaru 70 da haihuwa. Gwamna Inuwa Yahaya ya bayyana Sarkin Musulmin a matsayin babban jigo wajen tabbatar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Ya Taya Sarkin Musulmi Murnar Cika Shekaru 70, Ya Yi Masa Addu’ar Ƙarin Lafiya Da Tsawon Rai” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 11 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Umurci Janyewa Manyan Mutane ‘Yan Sanda Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hatsarin Mota Yayi Ajalin Mutum 7 A Gombe Najeriya
  • Kasashen Thailand Da Cambodia Sun Amince Da Tsagaita Wuta Labarai
  • Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Gombe Labarai
  • Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata Labarai
  • Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko Labarai
  • Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa Labarai
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.