Sallah Sai Ranar Juma’a A Najeriya: Fadar Sarkin Musulmi
Majalisar Mai Alfarma sarkin Musulmi Muhammadu Saad Abubakar na III ta tabbatar da cewa ba a ga Watan Shawwal ba a dukkanin fadin Najeriya don haka za a cika azumi. Bisa haka Majalisar ta ayyana ranar Jumu’a 20 ga Watan Maris a matsayin 1 ga Watan Shawwal kuma ranar sallah ƙarama. Mai alfarma sarkin Musulmi…
Ci Gaba Da Karatu “Sallah Sai Ranar Juma’a A Najeriya: Fadar Sarkin Musulmi” »

