Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Nishadi

NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono Kaɗai
Published: August 5, 2026 at 2:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono Kaɗai
Published: August 5, 2026 at 2:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono KaɗaiPublished: August 5, 2026 at 2:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Ma’aikatan Jinyar Yara ta Najeriya (NANPAN), reshen jihar Gombe, ta ƙara ƙaimi wajen wayar da kan al’umma kan muhimmancin shayar da jarirai nono kaɗai a matsayin wata muhimmiyar hanya ta inganta lafiyar uwa da jariri. An gudanar da gangamin wayar da kan ne a ƙarƙashin taken “Shayar da Jarirai Nono Domin Samar da Kyakkyawar…

Ci Gaba Da Karatu “NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono Kaɗai” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya

Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba
Published: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba
Published: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga SatumbaPublished: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ƙarin albashi ga jami’an Rundunar Sojin Najeriya da ya kai tsakanin kashi 30 zuwa 80 cikin ɗari, a wani mataki da gwamnatin tarayya ta ce na inganta jin daɗin jami’an tsaro da ƙarfafa musu gwiwa wajen gudanar da ayyukansu. Sanarwar da Mai Bai wa Shugaban Ƙasa…

Ci Gaba Da Karatu “Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman Lafiya
Published: July 31, 2026 at 9:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman Lafiya
Published: July 31, 2026 at 9:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman LafiyaPublished: July 31, 2026 at 9:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Universal Peace Federation (UPF) ta Yankin Yammacin Afirka ta nemi a ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da Hukumar Bincike da Bunƙasa Ilimi ta Ƙasa (NERDC) domin inganta ilimin zaman lafiya da kuma ɗorewar zaman tare cikin lumana a Najeriya da sauran ƙasashen yankin. Wannan na ƙunshe ne cikin wata ganawa da wakilan UPF suka gudanar…

Ci Gaba Da Karatu “UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman Lafiya” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Gidauniyar Jalo Wali Ta Ƙaddamar Da Bada Audugar Mata A Gombe
Published: July 28, 2026 at 4:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gidauniyar Jalo Wali Ta Ƙaddamar Da Bada Audugar Mata A Gombe
Published: July 28, 2026 at 4:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gidauniyar Jalo Wali Ta Ƙaddamar Da Bada Audugar Mata A GombePublished: July 28, 2026 at 4:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Hukumar Raya Yankin Kudancin Gombe (Gombe South LCDA), Auwal Jauro Bapp, tare da mataimakinsa, Dalhatu Boderi, sun yaba da shirin rabon kayan tsaftar al’ada ga ‘yan mata da Alhaji Jalo Wali ya ƙaddamar. Sun bayyana shirin a matsayin wani muhimmin mataki da ya zo kan lokaci domin inganta lafiyar mata da kuma ƙarfafa ‘ya’yan…

Ci Gaba Da Karatu “Gidauniyar Jalo Wali Ta Ƙaddamar Da Bada Audugar Mata A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya, Siyasa

Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
Published: July 25, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
Published: July 25, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A GombePublished: July 25, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aikin tsaftar muhalli na wata-wata da aka gudanar a jihar Gombe ya samu gagarumar nasara, yayin da direbobi da masu gudanar da harkokin kasuwanci suka bi umarnin gwamnati na hana zirga-zirga a lokacin gudanar da aikin. Wakilinmu da ya zagaya tare da kwamitin sa ido na Ma’aikatar Muhalli ta jihar Gombe ya lura cewa jami’an…

Ci Gaba Da Karatu “Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya

Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa
Published: July 23, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa
Published: July 23, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin HaihuwaPublished: July 23, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe tare da haɗin gwiwar Asusun Tallafa wa Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF), sun ƙaddamar da shirin Kwanaki 1,000 na Farko, da nufin kare yara daga tamowa ta hanyar ƙarfafa kula da lafiyar uwa da jariri tun daga lokacin ɗaukar ciki har zuwa lokacin da yaro ya cika shekara biyu. Shirin, wanda…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

An Gabatar Da Sabbin Kudurorin Kare Muhalli Da Gandun Daji A Gombe
Published: July 22, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gabatar Da Sabbin Kudurorin Kare Muhalli Da Gandun Daji A Gombe
Published: July 22, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gabatar Da Sabbin Kudurorin Kare Muhalli Da Gandun Daji A GombePublished: July 22, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dokokin Jihar Gombe ta gudanar da taron masu ruwa da tsaki da zaman sauraron ra’ayoyin jama’a na yini guda kan wasu muhimman kudurorin dokoki guda biyu da ke da nufin inganta tsarin kula da muhalli da gandun daji a jihar. Kudurorin da aka tattauna sun haɗa da kudurin soke Dokar Hukumar Kula da Tsabtace…

Ci Gaba Da Karatu “An Gabatar Da Sabbin Kudurorin Kare Muhalli Da Gandun Daji A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya

Gwamnatin Tinubu Ta Warware Basussukan Fansho Na Shekaru 18
Published: July 14, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tinubu Ta Warware Basussukan Fansho Na Shekaru 18
Published: July 14, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tinubu Ta Warware Basussukan Fansho Na Shekaru 18Published: July 14, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana cewa ta aiwatar da manyan sauye-sauye a fannin fansho cikin shekaru biyu da suka gabata, inda ta kashe Naira biliyan 758 wajen biyan basussukan haƙƙoƙin fansho da suka taru tun daga shekarar 2007, tare da ƙara kuɗaɗen da masu ritaya ke karɓa a kowane wata. Darakta Janar ta Hukumar Kula…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Ta Warware Basussukan Fansho Na Shekaru 18” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

Gombe Ta Yi Gasar Makarantun Firamare Don Bikin Cika Shekaru 100 Na Hassan Central
Published: July 14, 2026 at 4:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Yi Gasar Makarantun Firamare Don Bikin Cika Shekaru 100 Na Hassan Central
Published: July 14, 2026 at 4:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Yi Gasar Makarantun Firamare Don Bikin Cika Shekaru 100 Na Hassan CentralPublished: July 14, 2026 at 4:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Makarantar Firamare ta Herwagana ta lashe kofin gasar ƙwallon ƙafa ta makarantun firamare da aka shirya domin bikin cika shekaru 100 da kafuwar Makarantar Firamare ta Hassan Central da ke Gombe. An gudanar da wasan ƙarshe na gasar a Filin Wasan Pantami, inda Herwagana ta doke Hassan Central da ci 4–3 ta hanyar bugun fenariti…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Yi Gasar Makarantun Firamare Don Bikin Cika Shekaru 100 Na Hassan Central” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Wasanni

Sarakunan Gombe Da Zazzau Sun Yi Kira Ga ‘Yan Najeriya Su Rungumi Haɗin Kai Da Zaman Lafiya
Published: July 8, 2026 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sarakunan Gombe Da Zazzau Sun Yi Kira Ga ‘Yan Najeriya Su Rungumi Haɗin Kai Da Zaman Lafiya
Published: July 8, 2026 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai Martaba Sarkin Gombe, Alhaji Abubakar Shehu Abubakar na III, ya yi kira ga sarakunan gargajiya da su ƙara haɗa kai domin inganta haɗin kan ƙasa, zaman lafiya, tsaro da kuma kare al’adun gargajiya. Sarkin ya yi wannan kira ne yayin wata ziyarar girmamawa da ya kai wa Mai Martaba Sarkin Zazzau, Malam Ahmed Nuhu…

Ci Gaba Da Karatu “Sarakunan Gombe Da Zazzau Sun Yi Kira Ga ‘Yan Najeriya Su Rungumi Haɗin Kai Da Zaman Lafiya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 3 4 5 … 11 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris Labarai
  • Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki Afrika
  • Shugaban Najeriya Bola Tinubu Zai Ziyarci Jihohin Borno,Bauchi Da Legas Labarai
  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato Afrika
  • Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai Afrika
  • An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai Afrika
  • Shugaban Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka A Afirka Yace Akwai Rashin Fahimta A Tsakanin Kasashen Da Amurka Take Tallafawa Afrika
  • Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7 Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.