Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe
An gudanar da bikin fitar da jadawalin wasannin Kofin Sarakunan jihar Gombe na shekarar 2026 cikin nasara a Cibiyar NITDA ICT da ke Jami’ar jihar Gombe, inda ya samu halartar sarakunan gargajiya, masu ruwa da tsaki a harkar kwallon kafa, ‘yan jarida da sauran baki daga sassa daban-daban na jihar Gombe An shirya tare da…
Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe” »

