Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana
A Ghana mayakan kasar ta ruwa da sama suna aikin ceto wasu masunta wadanda wasu ‘yan Bindiga da ba’a san ko su wanene ba suka kai wa hari a kwale-kwale 4 da suke ciki hari a ruwaye dake gabar ruwa a tsakiyar kasar da asuba hin ranar Alhamis, kamar yadda bayanai daga rundunar mayakan kasar…
Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana” »

