Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Borno
Published: December 14, 2025 at 11:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 14, 2025

An kashe ‘yan ta’adda yayin da sojoji suka dakile hari kan sansanin soja a Borno.

Dakarun Rundunar Operation HADIN KAI (OPHK) sun dakile wani hari da ‘yan ta’addan ISWAP suka kai wa Sansanin Sojoji na Gaba (FOB) a Mairari a Jihar Borno, inda suka tarwatsa motocin bama-bamai guda biyu (VBIEDs) da aka yi yunkurin amfani da su wajen kutsawa sansanin.

A cewar Jami’in Yada Labarai na OPHK, Laftanar Kanal Sani Uba, harin da ya faru a daren Juma’a an dakile shi ne ta hadin gwiwar hare-haren kasa da na sama, wanda ya yi sanadin mutuwar ‘yan ta’adda da dama, yayin da wasu suka jikkata.

Bayan harin, sojoji tare da hadin gwiwar ‘yan sanda da CJTF sun gudanar da bincike a yankin, inda suka kwato makamai, harsasai, gurneti, babura da kayayyakin yaki da ‘yan ta’addan suka bari.

Uba ya ce ‘Yan ta’addar basu sami nasarar kutsawa sansanin ba, kuma a halin yanzu dakarun na ci gaba da sintiri domin hana sake kai hare-hare da tabbatar wa al’umma tsaro.


 

Tsaro

Post navigation

Previous Post: Sojojin Kasar Isra’ila Sun Kashe Wani Babban Kwamandan Hamas
Next Post: Tinubu Yafara Wasu Dabaru Domin Samun Kuri’u

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Tarayya Ta Samu Nasarar Ceto Wasu Daliban St. Mary’s Tsaro
CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya Najeriya
Shugaba Tinubu Ya Umarci Janye ‘Yan Sanda Masu Gadin Ministoci Tsaro
Gwamnatin Kano Ta Samar Da Wasu Dabarun Inganta Tsaro Tsaro
Hafsan Sojin Najeriya: Samar Da Sabbin Wajen Horas Da Sojoji Zai Inganta Tsaro Tsaro
An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda Najeriya

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ECOWAS Zata Kafa Rundunar Yaki Da Rashin Tsaro
  • Abu Mafi Daukar Hankali A Wasan Dambe Na Yau
  • Gwamnatin Kano Ta Samar Da Wasu Dabarun Inganta Tsaro
  • Hafsan Sojin Najeriya: Samar Da Sabbin Wajen Horas Da Sojoji Zai Inganta Tsaro
  • Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Soyinka Ya soki Yawan Jami’an Tsaron Da Ake Bai Wa Seyi Tinubu Najeriya
  • ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma Afrika
  • Amurka Na Gargadin Rwanda Da Ta Mutunta Alkawali Afrika
  • Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta Afrika
  • CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya Najeriya
  • IBB: Ba Shakka Abiola Ya Lashe Zaben Yuni 12 Rediyo
  • Amurka Ta Kama Wani Jirgin Dakon Mai Amurka
  • Shin Ko Ganawar Zelensky Da Macron Zata Haifar Da ‘Da Mai Ido? Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.