Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa Afrika

Tabbas Za’a Gudanar Da Gasar Firimiya Lig Ta Najeriya
Published: November 23, 2025 at 1:02 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Hukumar shirya Gasar firimiya ta Najeriya NPFL ta ɗauke wasan gida na Katsina United daga Jos zuwa Ilorin.

Hukumar Nigeria Premier Football League (NPFL) ta sanar da sabon tsarin ne na mayar da sauran wasannin gida na Katsina United daga Jos zuwa Ilorin, bayan sake duba batutuwan tsaro da na gudanarwa da suka taso a baya-bayannan.

A cewar Jami’in hulda da Jama’a na kungiyar kwallon kafa ta Katsina United Nasir Gide ga me da lamarin. Yayi karin haske akan wannan mataki.

“Tabbas haka ne batun yake amman mun mai da lamarin gurun Allah, babban abunda yake gabanmu shine ƙungiyar tana kokarin ganin ta kara wa ‘yan wasanta kwarin gwiwa don tunkarar duk wani kalubale. “Inji Nasir Gide.

Ya kuma kara da janhakalin hukumar shirya gasar Firimiyar Najeriya da su dinga hukunta alkalanwasa idan sunyi ba dai dai ba.

In za’a iya tunawa hukumar ta NPFL ta hukunta Katsina United ne bayan wasan da suka yi kunnen doki da Barau FC suka tashi 1-1 wanda magoya bayanta suka tada yamutsi. Katsina United zata karbi bakoncin Enyimba FC a ranar Litinin mai zuwa a wasan mako na 14.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Sabon Jadawalin Gasar Kwalon Kafa Ta Turai 2026
Next Post: ‘Yan Kungiyar Boko Haram Sun Yi Awon Gaba Da Mata 13 A Borno

Karin Labarai Masu Alaka

Masoya Kungiyar Kwallon Kafar Morocco Suna Cikin Farin Ciki Bisa Hukuncin Kotu Afrika
Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila Wasanni
Hawan Sallah Daga Masarautar Misau Afrika
Liverpool Tayi Rashin Nasara A Wasanni Tara Wasanni
Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela Amurka
  • Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran Amurka
  • Kasar China Ta Daina Bada Bashi Da Dalar Amurka Sai Da Kudin Kasar Yuan Labarai
  • Kotu Ta Bada Belin Abubakar Malami Bisa Wasu Sharruda Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya Afrika
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Alhamis 11.20.2025 Rediyo
  • Sojoji Sunkai Farmaki Gidan Dan Adawa A Kasar Uganda Bobi Wine Afrika
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.