Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL
Published: December 3, 2025 at 8:52 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

An Zabi Gwarzuwar ‘Yar Wasa na Gasar Firimiyar lig na Mata NWFL 2025/26 Makon Farko.

An zabi Janet Akekoromowei, ‘yar wasan gaba ta Bayelsa Queens a matsayin gwarzuwar ‘yar wasa a gasar Firimiyar lig na Mata NWFL, ta Najeriya.

Janet ta samu kuri’u 1209, inda ta doke ‘yar wasan tsakiya ta Nasarawa Amazons, Hembafan Ayatsea wacce ta samu kuri’u (754) a matsayi na biyu, mai tsaron gida na Robo Queens, Olaide Olawale ta tashi da kuri’u (682).

Nasarar ta samune a babban rawar da Akekoromowei ta taka a wasan mako farko wa ƙungiyar kwallon kafa Mata na Bayelsa Queens, inda ta nuna kwazo, daidaito, da kuma jagoranci nasara a wasa yayin da gasar Premiership ta fara kakar wasa ta 2025/26.

Kokarin ‘yar wasa Janet, da tayi ba wai kawai ya jawo mata haskakawa ba, har ma ya nuna niyyar Bayelsa Queens a matsayin wadanda suka shirya fafatawa a gasar farko.

Inda al’uma suka taya ‘yar wasa Janet murna kan wannan kyauta da kuma fatan samun nasara a wasannin na gaba.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus
Next Post: FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.

Karin Labarai Masu Alaka

Najeriya Na ƙoƙarin Shiga Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Ta Barauniyar Hanya Wasanni
Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran Afrika
Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya Afrika
Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025. Wasanni
CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031 Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sarkin Musulmi Yayi Magana Game Da Matsalar Tsaron Kasar Tsaro
  • Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya Sauran Duniya
  • Kasar Netherland Ta Mayarwa Masar Mutum Mutumin Tarihi Afrika
  • Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu Afrika
  • An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar Kashi Labarai
  • Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar Labarai
  • Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar Afrika
  • Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.