Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11 Afrika
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika

Kasar Netherland Ta Mayarwa Masar Mutum Mutumin Tarihi
Published: February 6, 2026 at 8:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Netherlands ta mayawar da kasar Masar kan wani mutum-mutumi na tarihi da aka sace mata, wanda aka sassaka kimanin Shekaru 3,500 da suka wuce, bayan da ya bayyana a wani taron bajakolin kayan fasaha da aka gabatar a shekarar 2022.

Wani bincike da ‘yan sanda da kuma masu bin diddigin kayan al’adun gargajiya ya nuna cewa an sato mutum -mutumin ne, kuma aka dauke shi daga kasar Masar, me yiwuwa lokacin tashin-tashinar da aka yi a yankunan Masar, Libya, Tunisia, Sham, Yemen da Bahrain, kafin a yi baja kolin shi a kasuwar kasashen waje.

Masana suna da yakinin cewa kan mutum-mutumin ya samo asali ne dga garin Luxor a kudancin Masar, yana kuma nuni da wani babba a gwamnati sarki Thutmose na 3.

Afrika, Amurka

Post navigation

Previous Post: Akwai Nasara A Tattaunawar Da Akeyi Tsakanin Iran Da Amurka
Next Post: NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi

Karin Labarai Masu Alaka

Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv Afrika
Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu Afrika
Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki Amurka
An Kaiwa Sojojin Ghana Hari A Lebanon Afrika
Iran Ta Karyata Tattaunawa Da Washington Afrika
Trump: Isra’ila Ta Daina Kai Hari Ga Duk Cibiyar Iskar Gas Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Duniyar Dambe A Makon Jiya Nishadi
  • Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya Najeriya
  • Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON Wasanni
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina Afrika
  • Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Dottin Shara Ya Damu Jama’ar Havana Kasar Cuba Labarai
  • Akwai Doka Mai Tsanani Wajen Mallakar Bindiga A Kasashen Yammacin Turai Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.