Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa Afrika
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ Afrika
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika

Akwai Nasara A Tattaunawar Da Akeyi Tsakanin Iran Da Amurka
Published: February 6, 2026 at 8:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin wajen kasar Iran, Abbas Araqchi ya ce tattaunawar da ake tsakanin kasar sa da Amurka a Oman, inda Oman din ta zama me sulhuntawa, ya fara da nasara, kuma yana sa ran za’a dore a haka, a wani furuci da yayi da zai taimaka wajen kawar da fargabar da ake yi na cewa rashin cimma yarjejeniya zai iya tsunduma gabas ta tsakiya barkewar yaki.

Sai dai kuma ministan yace bayan tattaunawar a Muscat, babban birnin kasar Oman, suna bukatar duk wata ganawa Ayi ta ba tare da barazana ko matsin lamba ba. Ya ce Tehran zatayi magana ne kawai kan makamanta na nukiliya, ba zata yi magana kan wani abu ba kuma da Amurka.

Yayin da duka bangarorin biyu suka amince da farfado da huldar diplomasiyya tsakanin su kan takaddamar da ke tsakanin Iran da kasashen yamma game da makaman ta na nukiliya, fadar Washington ta so ta fadada tattaunawar zuwa makamai masu linzami da Iran din ta mallaka. Su kuma hukumomin Iran sun ce baza su tattauna kan hakan ba.

Afrika, Amurka, Labarai

Post navigation

Previous Post: Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro
Next Post: Kasar Netherland Ta Mayarwa Masar Mutum Mutumin Tarihi

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran Amurka
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A Benin Afrika
Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari Afrika
Tattalin Arzikin Kasar Botswana Zai Farfado Afrika
Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela Amurka
Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wasan Hamayya (Istanbul Derby) Fenerbahçe Da Galatasaray 1-1 Labarai
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito Afrika
  • ‘Yan Sanda A Jihar Gombe Sun Karyata Kona Gidan Nafiu Bala Afrika
  • Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A Iraq Afrika
  • Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi Afrika
  • Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya Amurka
  • Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APC Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.