Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa Afrika
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed Afrika

Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
Published: February 11, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Afirka ta kudu, Cyril Ramaphosa ya bayyana goyo bayan kasarsa kan kokarin da ake yi na kawo karshen yaki tsakanin Rasha da Ukraine, a lokacin wata tattaunanawar da suka yi da shugaban Rasha Vladimir Putin ta woyar tarho ranar talata, kamar yadda ofishin shugaba Ramaphosa ya fada.

“Haka nan shugabannin biyu sun tattauna bukatar hada kan kasashen a kungiyoyin G20, da kuma Bricks, kamar yadda ofishin shugaban kasar Afirka ta kudun ya fada.

“Shugaba Ramphosa da shugaba Putin sun bada goyon bayan su ga kokarin maido da ‘yan Afirka ta kudu wadanda suke yaki tare da sojojin Rasha a Ukraine,” sanarwar ta kara fada.

A cikin watan Nuwamban bara, Afirka ta kudu tace ‘yan kasarta su 17 sun shiga jerin sojojin haya da suke yaki a Ukraine a bangaren Rasha, cewa mutanen sun aike da sakonni suna cikin mawuyacin hali, suna neman a taimaka musu su koma gida.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani
Next Post: Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana

Karin Labarai Masu Alaka

Iran Zata Mayarwa Amurka Martani Amurka
RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur Afrika
Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya Afrika
Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Anyi Asarar Biliyoyin Naira A Gobarar Kasuwar Singa Labarai
An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wasu Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Kwango Afrika
  • Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina Afrika
  • Tattalin Arzikin Najeriya Ya Farfardo Bisa Samun Wasu Sauye Sauye Labarai
  • Darajar Kudin Afirka Ta Kudu Ya Tashi Afrika
  • Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71 Labarai
  • Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno Tsaro
  • Hamas Ta Kwance Damara Afrika
  • Trump: Isra’ila Ta Daina Kai Hari Ga Duk Cibiyar Iskar Gas Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.