Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Tattalin Arzikin Najeriya Ya Farfardo Bisa Samun Wasu Sauye Sauye
Published: January 15, 2026 at 9:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Najeriya ta shiga rukuni na karfafa ci gaba da ta samu ta fuskar tattalin arziki, bayan sauye sauye na shekaru biyu da gwamnatin kasar ta kaddamar, wadanda suka taimaka wajen tsaida hauhawar farashin kayayyaki, ya kawo daidaito kan darajar kudi, wadanda suka karfafawa masu zuba jari guiwa, kamar yadda ministan kudi Wale Edun ya fada a ranar Alhamis.

Tunda ya kama mulki a shekara ta 2023, shugaba Tinubu ya bullo da shirye shirye masu karfi na sauya fasalin tattalin arzikin kasar da aka dade sosai ba’a ga irinsu ba, da suka hada da janye tallafin man fetur, ya rage darajar kudin kasar har sau biyu, da kuma sauya dokar haraji da zummar bunkasa kudaden shiga ga gwamnati.

Matakan sun kawo matsanancin tsadar rayuwa da aka jima ba’a ga irinsa ba, amma suka inganta alkaluman tattalin arziki, sai dai kuma manyan kungiyoyin kwadagon  kasar sunce matakan sun jefa membobin su cikin wani mawuyacin halin rayuwa, inda hauhawar farashin kayayyaki ya durkusar da ma’aikata saboda, albashin su baya biyan bukata.

Ministan kudi Wale Edun, yace Najeriya ta doshi tudun mun tsira, bayan fadi tashin da tattalin arzikin kasar ya shiga sakamakon janye tallafin man fetur da gyaran fuska ga tafarkin canjin kudin kasar.

Labarai, Najeriya

Post navigation

Previous Post: Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato
Next Post: Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai

Karin Labarai Masu Alaka

Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya Fashe Labarai
Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa Afrika
‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Cin Karensu Babu Babbaka A Najeriya Afrika
Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno Afrika
An Zargi Babban Mai Gabatar Da Kara A Kotun Duniya Ta ICC Afrika
Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A Iraq Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi Labarai
  • Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai
  • Rikici Tsakanin NNPC Da Kungiyar Gwamnoni Akan Gibin Kudade Labarai
  • Hamas Ta Kwance Damara Afrika
  • Gabannin Harin Amurka Da Isra’ila Iran Farisa Ta Shirya Nata Afrika
  • An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade Wasanni
  • Shugaban Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka A Afirka Yace Akwai Rashin Fahimta A Tsakanin Kasashen Da Amurka Take Tallafawa Afrika
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Alhamis 11.20.2025 Rediyo
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.