Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran
Published: March 13, 2026 at 7:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Alhamis Amurka da kasashen Yamma sun kai ruwa rana da Rasha da China a kan shirin nukiliyar Iran, yayin da Washington ta nemi Majalisar Dinkin Duniya ta kara tabbatar da yakin da ta kaddamar kan Iran makonni biyu da suka gabata.

A wani taro na mambobi 15 na kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya, wanda Amurka ke jagoranta a wannan watan, Rasha da China sun yi rashin nasara wajen hana tattaunawa kan kwamitin da aka kafa don sa ido da kuma aiwatar da takunkumin da Majalisar Dinkin Duniya ta kakabawa Iran. Inda suka gaza samun kuri’u masu yawa, sun dai samu kuri’u 11 na Rashin amincewa China da Rasha suka kada kuri’u -2 na kin amincewa.

Da yake jawabi ga majalisar, wakilen Amurka a Majalisar Dinkin Duniya Mike Waltz ya zargi Moscow da Beijing da neman kare Tehran ta hanyar toshe ayyukan da ake kira kwamitin 1737.

Waltz ya ce, “Ya kamata dukkan kasashe mambobin Majalisar Dinkin Duniya su aiwatar da takunkumin hana shigo da makamai masu linzami kan Iran, da haramta safarar makamai masu linzami, da kuma saka danba a kadarorin hada-hadar kudi.”

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Kasar Ghana Ta Bayyana Fataucin Bayi A Matsayin Babban Laifi
Next Post: Iran Tabada Tabbacin Cigaba Da Rufe Mashigar Hormuz

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya Amurka
Fafaroma Leo Zai Ziyarci Kasashen Afirka Amurka
Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba Afrika
‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka  Labarai
Kasar Israela Zata Gina Sansani A Gaza Afrika
Wani Abu Ya Fashe A Ofishin Jakadancin Amurka Dake Kasar Norway Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai Afrika
  • Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A Najeriya Labarai
  • Sojojin Amurka Sun Kutsa Cikin Kasar Iran Labarai
  • Hukumar NAPTIP Ta Kubutar Da Yara 11 Daga Hannun Masu Safara Mutane Labarai
  • Fubara Yana Yiwa Dimokraɗiyya Zagon Kasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Harin Makami Mai Linzami Da Rasha Ta Kai Yayi Barna Sosai A Ukraine Afrika
  • Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran Amurka
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.