Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
Published: April 3, 2026 at 9:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai gabatar da kuri’a ranar Jumu’a kan kudurin da kasar Bahrain ta gabatar na kariya ga jigilar kayayyakin kasuwanci a ciki da kewayen mashigin ruwa na Hormuz, a cewar jakadu, amma China dake da damar ikon hanawa, ta nuna karara rashin goyon bayan ta ga bada damar amfani da karfi.

Farashin mai ya tashi tun bayan da Amurka da Isra’ila suka farwa Iran a karshen watan Fabrairu, abinda ya janyo yaki da yaki ci yaki cinyewa fiye da wata daya, ya kuma jawo hana jiragen dakon mai wucewa ta mashigin ruwa na Hormuz.

Jakadun kasashe sunce kasar Bahrain, wacce itace a yanzu take rike da shugabancin kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya ta gama tsara daftarin kuduri, wanda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya samu gani, da zai bada dama Ayi amfani da duk wani mataki na tsaro da ya wajabta don wanzar da kariya ga sufurin kayayyakin kasuwanci.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi
Next Post: Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran

Karin Labarai Masu Alaka

Ruwan Sama Ya Dai-Daita ‘Yan Gudun Hijira A Gaza Labarai
Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur Labarai
Gwamnatin Kasar Guinea Ta Soke Wasu Jam’iyyun Siyasa Afrika
Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha Sauran Duniya
Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin Iran Afrika
Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu Wasanni
  • Kasar Morocco Ta Kwashe ‘Yan Kasar Daga Sassan Ambaliyar Ruwa Afrika
  • Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku Wasanni
  • Tinubu Ya Rantsar Da Shugabar Hukumar FCC Najeriya
  • Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu Afrika
  • An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda Tsaro
  • Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana Afrika
  • Yaki Ta Sararin Samaniya Ya Cigaba Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.