Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar Belarus Zata Taffawa Jamhuriyar Nijar
Published: November 22, 2025 at 10:31 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kasar Belarus ta kudiri aniyar tallafa wa jamhuriyar Nijar a fannoni da suka hada da noma da ilimi.
A yayin ziyarar wata tawwagar jami’an gwamnatin Belarus a birnin Yamai ne a ka bayyana haka.
A karkashin yarjejeniyar da jami’an gwamnatocin kasashen biyu suka cimma bayan ganawa da Firaminista Ali Lamine Zeine, na kasar Belarus ta kudiri aniyar baiwa Nijar gudunmawa da za ta taimakawa kasar ta zamanantar da ayukan noma a yunkurin samar da wadatar abinci da hukumomin na Nijar suka sa gaba.
Gwamnatin zata taimaka da kayayyakin aikin noma da kafa wasu cibiyoyin binciken sha’anin noma tare da nufin samar da masana’antun sarrafa amfanin gona kamar yadda shugaban tawagar matemakin ministan masana’antu na Belarus Bakey DENIS ya bayyana.
Haka kuma kasar ta Belarus ta yi alkawalin bai wa daliban Nijar guraben karatu a jami’oin kasar su, a wani matakin karfafa huldar kasashen biyu a fannin ilimi.
Da yake bayyana matsayin Nijar game da hakan minstan makarantun sana’o’in hannu da fasaha Dr. Farmo Moumouni ya yaba.
Afrika

Post navigation

Previous Post: Tsananta Hukunci Ga Masu Fyade Kan Takaita Cin Zarafin Yara
Next Post: Shirin: Lafiya Jari Ce 11.21.25

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar Afrika
Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane Afrika
Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta Afrika
Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta Yamma Afrika
Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya Afrika
Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe
  • Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi
  • ‘Yan Sandan Najeriya Sunyi Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda A Katsina
  • Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta
  • Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kotu Ta Bada Belin Abubakar Malami Bisa Wasu Sharruda Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADC Siyasa
  • Lawal, Filin Wasa Na Rashidi Yekini Ko Turai Iyaka Wasanni
  • Tattalin Arzikin Kasar Botswana Zai Farfado Afrika
  • Shirin: Lafiya Jari Ce 11.21.25 Kiwon Lafiya
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki Labarai
  • Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba! Sauran Duniya
  • Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.