Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Isra’ila Ta Dau Alwashin Kawo Karshen Falasdi
Published: November 17, 2025 at 4:02 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Firay ministan bani Isra’ila Benjamin Netanyahu, ya lashi takobin yin adawa da duk wani yunkurin kafa kasar Falasdinu, yana mai cewa yin hakan kamar tukuici ne ga kungiyar Hamas.

A yau Litinin ne Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya yake shirin jefa kuri’a a kan wani kudurin da Amurka ta zana game da Gaza, wanda ya bar kofa a bude ta kafa kasar Falasdinu nan gaba.

Kudurin na Amurka zai nemi iznin MDD na kafa wata rundunar daidaita al’amura a Gaza, duk da adawar da kasashen Rasha da China da wasu na larabawa suke nunawa da yin hakan.

Hamas da wasu kumgiyoyin Falasdinawa ma sun yi gargadi game da kudurin na Amurka a jiya Lahadi, inda suke cewa wannan yunkuri ne na garkama wa zirin Gaza wata runduna mai goyon bayan Isra’ila tare da hana Falasdinawa ikon gudanar da al’amuransu. Kungiyoyin suka ce in dai har za a kafa wannan rundunar, tilas ba zata kunshi Isra’ila ba, kuma tilas ta kasance karkashin ikon MDD kai tsaye.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya
Next Post: Zelensky Na Ukraine Zai Gana Da Takwaransa Na Faransa A Yau

Karin Labarai Masu Alaka

Jirgin Sama Ya Fadi A Kano Labarai
Wasu Muhimman Abubuwa Da Najeriya Ba Zata Manta Da Su Ba A 2025 Labarai
Hukumar NAPTIP Ta Kubutar Da Yara 11 Daga Hannun Masu Safara Mutane Labarai
Babban Hafsan Sojan Libya Ya Mutu A Wani Hatsarin Jirgin Saman Turkiyya Afrika
Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan Labarai
Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi
  • Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
  • Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA. Labarai
  • Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak Labarai
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Litinin 11.17.2025 Rediyo
  • Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka Amurka
  • Zelensky Na Ukraine Zai Gana Da Takwaransa Na Faransa A Yau Labarai
  • Gwamnatin Bauchi Ta Amince Domin Inganta Kasuwancin Nama A Jihar Labarai
  • Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.