Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya Afrika
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11 Afrika
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika

Iran Ta Tasa Keyar Wani Jirgi Shake Da Mai
Published: December 2, 2025 at 2:26 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Iran ta kama wani jirgin dakon dannyen Mai da tutar kasar Eswatini, jiya Lahdi, jirgin ruwan wanda yake dauke da Mai lita dubu 350 da aka yi sumogal, kamar yadda kamfanin dillancin labarai Tasnim mai kwarya kwaryar cin gashin kai ya bada labari.

Wani kwamandan dakarun juyin juya hali yace rundunr ta kama wani jirgi shake da mai da aka yi sumogal nasa, sun tasa keyar jirgin zuwa tashar jiragen ruwa dake gabar Bushehr, bayan wani umarni da kotu ta bayar, kuma za’a sauke Man. Kwamandan ya kara da cewa ma’akatan jirgin su 13 galibi ‘yan kasar India ne, mutum daya daga wata kasa makwabciya.

Iran wacce ta fi ko wace kasa arhan Mai saboda talllafin gwamnati, da kuma faduwar  darajar kudin kasar, tana fama da yaki da ‘yan sumogal mai ta kan iyakokinta, da kuma ta ruwa da ake kaiwa kasashen larabawa dake yankin Gulf.

A wani gefe kuma hukumomi a Senegal, suna fadi tashin hana kwarar Mai, bayan da ruwa ya fara shiga wani jirgin dakon Mai, kusa da gabar tekun Dakar, kamar yadda hukumomin kasar suka fada jiya Lahadi.

Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Najeriya Ta Bawa Dan Takarar Guinea-Bissau Mafaka
Next Post: Janar Christopher Zai Maye Gurbin Ministan Tsaron Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran Amurka
Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar Labarai
Fiye Da Mutane Miliyan Hudu Suna Fuskantar Barazanar Yunwa A Somaliya Sauran Duniya
Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz Amurka
Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da Iran Afrika
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal Afrika
  • Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan Afrika
  • CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025 Wasanni
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe Afrika
  • Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba Afrika
  • Amurka Zata Tantance Fararen Fata ‘Yan Afirka Ta Kudu Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.