Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi
Gwamnatin Kano za ta dauki sabbin malaman makaranta dubu hudu a fadin jihar. Shugaban Hukumar Ilimi Matakin Farko a jihar, (SUBEB), Yusuf Kabir, ya ce hukumar na shirin daukar karin malamai dubu hudu domin karfafa koyar da karatu a Matakin farko da lissafi a kananan hukumomin jihar. Ya bayyana hakan ne a taron bitar sakamakon…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi” »

