Wakilan Majalisar Dokokin Phillipines Suna Yunkurin Tsige Shugaban Kasar
Ranar talata, wakilan majalisar dokokin Phillipines suka yi zama domin yanke shawarar ko su ci gaba da sauraron karar neman tsige shugaban kasar Ferdinad Marcos Jr., wanda ake zargi da cin amanar kasa, rashawa, da kuma keta tsarin mulkin kasar. Shugaba Marcos wanda yake tsakiyar wa’adin mulkinsa na shekaru shida, wanda ya musanta zargin, yana…
Ci Gaba Da Karatu “Wakilan Majalisar Dokokin Phillipines Suna Yunkurin Tsige Shugaban Kasar” »

