Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Yusuf Aliyu Harande

Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga Ukrain
Published: November 20, 2025 at 2:47 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga Ukrain
Published: November 20, 2025 at 2:47 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga UkrainPublished: November 20, 2025 at 2:47 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Ukraine ta ce an kashe mutane akalla 26, yayin da wasu da dama aka rasa inda suke a wani harin da Rasha ta kai da jiragen drone da makamai masu linzami, cikin daren nan a kan wasu gine-ginen gidajen kwana a birnin Ternopil na yammacin kasar. Ministan harkokin cikin gida na Ukraine, Ihor Klymenko, yace…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga Ukrain” »

Labarai

Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan
Published: November 20, 2025 at 2:40 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan
Published: November 20, 2025 at 2:40 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin SudanPublished: November 20, 2025 at 2:40 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaba Donald Trump na Amurka yace zai taimaka wajen kawo karshen yakin da ake yi a kasar Sudan, a bayan da Yarima mai jiran gado na Sa’udiyya, Muhammad bin Salman, ya roke shi da ya sa baki a lamarin. Shugaba Trump ya fada wajen wani taron zuba jari a Sa’udiyya jiya Laraba, cewa minti 30…

Ci Gaba Da Karatu “Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan” »

Labarai

Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta Afrika
Published: November 20, 2025 at 2:29 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta Afrika
Published: November 20, 2025 at 2:29 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta AfrikaPublished: November 20, 2025 at 2:29 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

A Laraban nan 19 ga watan Nuwambar 2025, ne hukumar ƙwallon ƙafa ta Afirka, wato Confederation of African Football (Caf) ta bayar da kyautar gwarzon ɗan ƙwallon kafa na nahiyar afirka ta shekarar 2025, inda Achraf Hakimi, dan wasan kasar Morocco ya lashe kyautar. Bikin da ya gudana a jami’ar Mohammed VI Polytechnic University (UM6P)…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta Afrika” »

Wasanni

Shirin Dare 2030 UTC Yau Laraba 11.19.2025
Published: November 20, 2025 at 2:01 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Dare 2030 UTC Yau Laraba 11.19.2025
Published: November 20, 2025 at 2:01 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shirin Dare 2030 UTC Yau Laraba 11.19.2025Published: November 20, 2025 at 2:01 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

A kowace rana da karfe 9:30 na dare agogon Najeriya, Nijar, Kamaru, da Chadi karfe 8:30 agogon GMT/Ghana muna gabatar da shirye-shiryen mu da suka hada da labarai, rahotanni da dumi-duminsu, don ilmantarwa, nishadantarwa, tare da fadakarwa. Kada ku bari a baku labari.

Rediyo

Shirin Safe 0500 UTC Yau Alhamis 11.20.2025
Published: November 20, 2025 at 12:30 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 20, 2025

Posted on November 20, 2025November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Safe 0500 UTC Yau Alhamis 11.20.2025
Published: November 20, 2025 at 12:30 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 20, 2025
Shirin Safe 0500 UTC Yau Alhamis 11.20.2025Published: November 20, 2025 at 12:30 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 20, 2025

A kowace rana da karfe 6:00 na safe agogon Najeriya, Nijar, Kamaru, da Chadi karfe 5:00 agogon GMT/Ghana muna gabatar da shirye-shiryen mu da suka hada da labarai, rahotanni da dumi-duminsu, don ilmantarwa, nishadantarwa, tare da fadakarwa. Kada ku bari a baku labari.

Rediyo

Shirin Safe 0500 UTC Yau Laraba 11.19.2025
Published: November 19, 2025 at 5:33 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 19, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Safe 0500 UTC Yau Laraba 11.19.2025
Published: November 19, 2025 at 5:33 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shirin Safe 0500 UTC Yau Laraba 11.19.2025Published: November 19, 2025 at 5:33 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

A kowace rana da karfe 6:00 na safe agogon Najeriya, Nijar, Kamaru, da Chadi karfe 5:00 agogon GMT/Ghana muna gabatar da shirye-shiryen mu da suka hada da labarai, rahotanni da dumi-duminsu, don ilmantarwa, nishadantarwa, tare da fadakarwa. Kada ku bari a baku labari.

Rediyo

Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35
Published: November 18, 2025 at 11:31 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 18, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35
Published: November 18, 2025 at 11:31 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35Published: November 18, 2025 at 11:31 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Amurka da Saudiyya sun bada sanarwar cewa kasar Saudi Arabiya zata zuba jari na zunzurutun kudi dalar Amurka Bilyan dubu dari ko kuma trillion daya. Shugabannin sun  bayyana hakan ne lokacin da shugaba Trump ya karbi bakoncin  Yerima Muhammad Bin Salman a fadar  White House yau Talatan. Shugaba Trump yana son ganin Saudiyya ta sihga…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35” »

Labarai

Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci
Published: November 18, 2025 at 9:52 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 18, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci
Published: November 18, 2025 at 9:52 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanciPublished: November 18, 2025 at 9:52 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kashe-kashen al’umma, garkuwa da mutane da sauran ayyukan ta’addanci dake aukuwa a Arewacin Najeriya sun kasance barazana ga zaman lafiya da ci gaba a yankin. Rarrabuwar kawuna tsakanin al’ummomin yankin ta bangaren addini, kabila da siyasa, sun kara rincabewa da dai-dai tuwan samun hanyoyin dakile matsalolin tsaron. Hajiya Aisha Aliyu dake aikin wanzadda zaman lafiya…

Ci Gaba Da Karatu “Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci” »

Labarai

Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi
Published: November 18, 2025 at 9:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 18, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi
Published: November 18, 2025 at 9:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe ShiPublished: November 18, 2025 at 9:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Wata haɗakar kungiyoyin fararen hula a Najeriya ta nemi gwamnatin Amurka da ta kakabawa Gwamna Umar Mohammed Bago na Jihar Neja takunkumin hana shiga ƙasar, wato ta hana shi bisa tare kwace duk wasu kaddarori na Gwamnan dake kasar ta Amurka. Kungiyar dai ta zargi Gwamna Umar Bago da yin karan tsaye ga hakkin Dan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi” »

Labarai

Shirin Dare 2030 UTC Yau Talata 11.18.2025
Published: November 18, 2025 at 9:09 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 18, 2025

Posted on November 18, 2025November 18, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Dare 2030 UTC Yau Talata 11.18.2025
Published: November 18, 2025 at 9:09 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 18, 2025
Shirin Dare 2030 UTC Yau Talata 11.18.2025Published: November 18, 2025 at 9:09 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 18, 2025

A kowace rana da karfe 9:30 na dare agogon Najeriya, Nijar, Kamaru, da Chadi karfe 8:30 agogon GMT/Ghana muna gabatar da shirye-shiryen mu da suka hada da labarai, rahotanni da dumi-duminsu, don ilmantarwa, nishadantarwa, tare da fadakarwa. Kada ku bari a baku labari.

Rediyo

Posts pagination

Previous 1 … 10 11 12 13 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ana Cigaba Da Tattaunawa Tsakanin Trump Da Zelensky Domin Tsagaita Wuta A Ukraine Labarai
  • An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali Tsaro
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango Afrika
  • Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro. Najeriya
  • Gwamna Abba Gida-Gida Na Dari-Darin Shiga APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ? Wasanni
  • Hukumomin Tsaron Najeriya Ne Suka Bukaci Amurka Ta Turo Musu Sojoji Amurka
  • Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.