Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Nishadi

Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada Zumunta
Published: February 22, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada Zumunta
Published: February 22, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada ZumuntaPublished: February 22, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar siyasa da take mulki a kasar Jamus mai ra’ayin mazan jiya, ranar Asabar ta amince da wani kuduri a majalisar dokokinta da zai hana yara kasa da shekarun haifuwa 14 shiga shafukan sada zumunta, kuma ta pullo da ka’idoji masu tsanani wajen tantance shekarun masu mu’amala da dandalin sada zumunta, mataki da yake kara…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada Zumunta” »

Labarai, Nishadi, Sauran Duniya

Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa
Published: February 18, 2026 at 4:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa
Published: February 18, 2026 at 4:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da ShakatawaPublished: February 18, 2026 at 4:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta bada da umarnin rufe dukkan wuraren bukukuwa wato event centre da na shaƙatawa a fadin jihar. Hakazalika hukumar ta hana kidan DJ da kuma gidajen gala yayin da aka fara azumin watan Ramadan. Jami’in hulɗa da jama’a na hukumar, Abdullahi Sani Sulaiman, ne ya sanar da hakan cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

Kasar Saudiya Ta Sanar Da Ganin Watan Azumi
Published: February 17, 2026 at 3:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Saudiya Ta Sanar Da Ganin Watan Azumi
Published: February 17, 2026 at 3:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Saudiya Ta Sanar Da Ganin Watan AzumiPublished: February 17, 2026 at 3:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An ga watan Azumi a ƙasar Saudiyya An ga watan Azumi a ƙasar Saudiyya wanda hakan ke nuni da cewa za a fara Azumi a gobe Laraba. Yanzu dai, za a jira zuwa anjima domin duba watan a Najeriya kafin samun sanarwa daga Fadar Mai alfarma Sarkin Musulmi.

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Nishadi

Jagoran Addinin Kirista A Kaduna Ya Rabawa Fiye Da Musulmai Dubu Kayan Abincin Azumi
Published: February 17, 2026 at 12:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jagoran Addinin Kirista A Kaduna Ya Rabawa Fiye Da Musulmai Dubu Kayan Abincin Azumi
Published: February 17, 2026 at 12:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jagoran Addinin Kirista A Kaduna Ya Rabawa Fiye Da Musulmai Dubu Kayan Abincin AzumiPublished: February 17, 2026 at 12:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gabanin shigowar watan azumin Ramadan, Church of Christ Evangelical and Life Intervention Ministry da ke Sabon Tasha a Kaduna ta raba kayan abinci ga Musulmi sama da 1,000, makarantun Islamiyya na Tsangaya da kuma wasu ‘yan gudun hijira (IDPs), a wani mataki da ke ƙara ƙarfafa zaman lafiya da fahimtar juna tsakanin mabiya addinai daban-daban….

Ci Gaba Da Karatu “Jagoran Addinin Kirista A Kaduna Ya Rabawa Fiye Da Musulmai Dubu Kayan Abincin Azumi” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi

Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu
Published: February 12, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Posted on February 12, 2026February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu
Published: February 12, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026
Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan FabrairuPublished: February 12, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya bayar da umarnin a fara biyan ma’aikatan jihar albashin watan Fabarairu nan take, domin sauƙaƙa musu shirye-shiryen tunkarar watan azumin Ramadan da ke ƙaratowa. Sanarwar hakan ta fito ne a ranar Alhamis ta hannun shugaban sashen yaɗa labarai da hulɗa da jama’a na ofishin gwamnan, Abubakar Bawa, inda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON
Published: February 11, 2026 at 4:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON
Published: February 11, 2026 at 4:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCONPublished: February 11, 2026 at 4:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Tinubu ya nada Amb Isma’il Abba Yusuf a matsayin sabon shugaban hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON Shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu ya nada Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba hukumar kula da aikin hajji ta kasa, NAHCON. Nada shi na bukatar amincewar Majalisar Dattawa kamar yadda dokar NAHCON ta…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
Published: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Posted on February 10, 2026February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
Published: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026
Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran GadoPublished: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Yeriman Ingila Williams, wanda shine babban dan sarkin Ingila na yanzu Charles, ya gana da Yeriman Saudiyya mai jiran gado, Mhammed Bin Salman, a fara ziyarar kwanaki uku a madadin gwamnatin Britaniya domin karfafa dangantaka tsakanin kasshen biyu. Ziyarar da masarautar Ingilan take yi, ta biyo bayan ziyarar da ministan kudi na Ingila ya kai…

Ci Gaba Da Karatu “Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado” »

Amurka, Labarai, Nishadi

Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya
Published: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya
Published: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A NajeriyaPublished: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dr. Yohanna YD Buru Wanda Ya Samu Kyautar Makon Haɗin Kan Addinai ta Majalisar Ɗinkin Duniya Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya a Cikin Al’ummar Najeriya. A yayin bikin Makon Haɗin Kan Addinai na Duniya na Majalisar Ɗinkin Duniya, wanda ake gudanarwa duk shekara daga ranar 1 zuwa 7 ga watan Fabrairu, wani wanda ya samu…

Ci Gaba Da Karatu “Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya
Published: January 22, 2026 at 8:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya
Published: January 22, 2026 at 8:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon DuniyaPublished: January 22, 2026 at 8:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana Bikin Kamun Kifi da Bajekolin Al’adun Duniya na Argungu a matsayin wata babbar alama ta haɗin kan Najeriya, gadon al’adu, da kuma karɓuwar al’adun ƙasar nan a idon duniya, yayin da ta jaddada muhimmancin sa wajen bunƙasa tattalin arziki ta hanyar yawon buɗe ido. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya” »

Labarai, Nishadi

An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu
Published: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Posted on December 25, 2025December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu
Published: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025
An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar YesuPublished: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Gwamna Inuwa Yahaya Ya Taya Kiristoci Murna; Ya Buƙaci Su Ci Gaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Jihar Gombe Da Najeriya. Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya taya al’ummar Kirista na jihar Gombe dama duniya baki ɗaya murnar bikin Kirsimeti na bana, inda ya bayyana bikin a matsayin lokacin dake karfafa…

Ci Gaba Da Karatu “An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu” »

Najeriya, Nishadi

Posts pagination

Previous 1 2 3 4 Next

Sabbin Labarai

  • Matatar Man Dangote Ta Kara Yawan Mai Dake Zuwa Kasashen Afirka
  • Kungiyar Kiristoci Ta Karyata Kubutar Da Mambobin Su A Kaduna
  • Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya
  • Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida
  • Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Shirya Taron Horas Da Matasa Gabanin Wasan Motsa Jiki 2025 Wasanni
  • ‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi Afrika
  • An Farmaki ‘Yan Bindiga Da Dama A Jihar Zamfara Labarai
  • Ganduje: Mun Janye Shirin Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano Najeriya
  • Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran Amurka
  • Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya Afrika
  • Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a Amurka
  • Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar Katako Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.