Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran
Published: January 3, 2026 at 6:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar kaiwa masu zanga-zanga a Iran dauki idan jami’an tsaro suka yi harbi a kan su, kwanaki bayan hargitsin da yayi sanadiyyar kashe mutane da dama, wannan hargitsi na iya zama mafi girman barazana ta cikin gida ga hukumomin Iran.

A wata sanarwa da ya wallafa a shafin sada zumunta, shugaba Trump ya ce sun shirya, kuma sun daura damara, ya kara da cewa Amurka ta tada bom a masana’antun nukiliya na Iran a watan Yuni, inda ta tallafawa harin da Isra’ila ta kaiwa kasar ta sama, don tarwatsa shirin ta na nukiliya da shugabannin sojojin ta.

Da yake martani ga Trump, babban jami’in Iran Ali Larjani ya yi gargadin cewa tsoma bakin Amurka a rikicin cikin gida na Iran zai iya haifar da tashin hankali a gaba daya gabas ta tsakiya kuma Iran na Goyon bayan sojojin wakilcin ta a Lebanon, Iraq da kuma Yemen.

Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Ba Mamaki APC Ta Kafa Tarihi A Ranar Litinin
Next Post: Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki

Karin Labarai Masu Alaka

Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa Labarai
Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna Kiwon Lafiya
Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya Sauran Duniya
Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar Labarai
Shugaban Lebanon Ya Nemi Gudanar Da Shawarwari Kai Tsaye Afrika
Shugaba Trump Yayi Barazanar Tarwatsa Cibiyar Makamashin Iran Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jama’ar Kasar Iran Sun Bayyana Goyon Baya Ga Ayatollah Mojtaba Khameni Afrika
  • Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun Labarai
  • An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique Labarai
  • Anyi Girgizar Kasa Mai Karfi A Kasar Mexico Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA Afrika
  • Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli Afrika
  • Magungunan Cutar Kolera Sun Makale A Dubai Afrika
  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.