Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki
Published: January 3, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Magajin garin New York, Zohran Mamdani ya kare shawarar da ya yanke na soke wasu dokoki da magabacin sa Eric Adams ya zantar, bayan da aka kama shi Adams din da karban haramtattun kudaden da aka tara don zabe.

A cikin dokokin da yawa da ya zartar ya hada da barin jami’an tsaro na kasa, ciki har da jami’an shige da fice da su yi amfani da wani ofishi dake Rikers Island, inda nan ne babban gidan kaso na birnin, wadda tuni wannan dokar wata kotu ta soke ta.

Sabon magajin garin ya soke dokokin da Adams ya zartar, wanda ya ce zasu Magance nuna kiyayya ga yahudu, Mamdani, musulmi, wanda wasu ke zargin yana da ra’ayin kin yahudu, ya shaidawa manema labarai ranar Jumu’a cewa zai yi dokoki da zasu magance nuna kiyayya ga kowane jinsi, kuma zai bawa bada kariya ga yahudawa muhimmanci.

Amurka

Post navigation

Previous Post: Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran
Next Post: Anyi Girgizar Kasa Mai Karfi A Kasar Mexico

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya Amurka
Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza Amurka
Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-Tok Amurka
Ana Zargin Cewa ‘Yan Bindiga Biyun Nan Mambobin Kungiyar ISIS Ne Amurka
Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka
Shugaba Trump Yayi Barazanar Tura Sojoji Ga Masu Zanga Zanga Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Harin Iran A Kasar Saudiya Ya Haifar Da Tattaunawa Tsakanin Shugabanni
  • An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami
  • Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A Benin
  • Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga Kasar

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu Labarai
  • Isra’ila Zata Karbi Mutanenta A Yankin Gaza Labarai
  • Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar Tanzaniya Zata Gina Babban Tashar Iskar Gas Labarai
  • Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup  Wasanni
  • EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro
  • Zamu Hana Wasu ‘Yan-Najeriya Visa Shiga Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Najeriya Bola Tinubu Zai Ziyarci Jihohin Borno,Bauchi Da Legas Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.