Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika

Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA.
Published: December 6, 2025 at 8:51 AM | By: Bala Hassan

Rundunan  ‘Yan Sanda ta miƙa Miyagun Ƙwayoyi na kuɗi sama da Naira Miliyan 12 wa NDLEA.

Rundunar ‘yan sanda ta Jihar ta mika Miyagun Ƙwayoyin da ta kama a shogon wani mai suna Ogbu Simon a garin Ningi wa Hukumar Hana sha da fataucin Miyagun Ƙwayoyin NDLEA.

Da yake Miƙa miyagun kwayoyi wa hukumar Kwamishinan ‘yan sanda na Jihar Bauchi CP Sani Omolori ya ce Miyagun Ƙwayoyin nauyinsu ya kai kilogiram 161,  ƙiyashin kuɗin su ya kai Naira miliyan 12 da dubu ɗari biyu.

Wadda ake zargi da Safarar kwayoyin Ogbu Simon ya kawo kwayoyin ne daga Onisha na Jihar Anambra. Kuma Jami’an yan’sanda sun samu bayanan sirri a lokacin da ake shigar da buhu hunan ƙwayoyin cikin Shagon sa dake Ningi.

Kwamishinan ‘yan sanda ya bada tabbacin ci gaba da jajircewar Rundunar wajen yaƙi da ta’ammalin miyagun ƙwayoyi da kuma aikata laifuffuka.

ƙwayoyin da ta kama sun haɗa da sachet 17,500 na Tramadol da fakiti 487 na Diazepam (D5)—ga hukumar NDLEA ta jihar Bauchi domin ci gaba da bincike.

Labarai

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe
Next Post: Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano

Karin Labarai Masu Alaka

Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta Labarai
Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman Amurka
Babban Bankin Najeriya Ya Rage Kudin Ruwa Da Kashi Daya Cikin Dari Labarai
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato Afrika
Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama Labarai
Gwamnatin Bauchi: Ba Zamu Bude Makarantu Ba Sai 2026 Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wakilan Rasha Da Ukraine Sun Tattauna A Abu Dhabi Ranar Juma’a Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa Afrika
  • Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallar Azumi Afrika
  • An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-Bissau Afrika
  • Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela Amurka
  • Shugaba Bola Tinubu Ya Tafi Turai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.