Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe
Published: April 2, 2026 at 9:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe
Published: April 2, 2026 at 9:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar GombePublished: April 2, 2026 at 9:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Gombe na sanar da daukacin jama’a cewa, bayan wani muhimmin taron tsaro da aka gudanar tare da sauran hukumomin tsaro da masu ruwa da tsaki, an yi cikakken nazari kan halin tsaro da ake ciki a jihar. Sanarwar Jami’in hulda da jama’a na Rundunar DSP Buhari Abdullahi ta bayyana cewa,…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Kasar Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Biri
Published: April 2, 2026 at 8:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Biri
Published: April 2, 2026 at 8:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar BiriPublished: April 2, 2026 at 8:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Alhamis kasar Congo tace ta kawo karshen cutar kyandar biri (monkey pox) da kasar ta shafe shekaru biyu tana fama da, wadda kuma tayi sanadin rayukan mutane fiye da 2,200. Ministan lafiya Roger Kamba, ya shaidawa manema labarai cewa gwamnati tayi kudurin cewa barkewar cutar ta kau, kuma a yanzu ba’a bukatar daukan…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Biri” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kwango
Published: April 2, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kwango
Published: April 2, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar KwangoPublished: April 2, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 15 suka rasa rayukan su a a gabashin Jamhuriyar Demokradiyar Congo a wani harin ‘yan ta’adda da ake zaton nada alaka da ‘yan kungiyar ISIS, a ranar Laraba, a cewar wasu jami’an lardin su hudu. Harin ya afku wajajen karfe 7 na dare a kauyen Bafkwakoa dake yankin Mambasa, da Lardin Ituri,…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kwango” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Kungiyoyi Sunyi Kasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen Afirka
Published: April 2, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyoyi Sunyi Kasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen Afirka
Published: April 2, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyoyi Sunyi Kasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen AfirkaPublished: April 2, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani rahoto daga hukumomi biyu na Majalisar Dinkin Duniya, Kungiyar Tarayyar Afirka da Bankin Raya Tattalin Arzikin Afirka (ADB) suka saki a ranar Alhamis, yace ci gaban tattalin arzikin kasashen Afrika zai fuskanci jinkiri sosai a wannan shekarar idan aka ci gaba da yakin Gabas ta tsakiya, tare da kawo hargitsi a cinikayya na lokaci…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyoyi Sunyi Kasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen Afirka” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar
Published: April 2, 2026 at 7:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar
Published: April 2, 2026 at 7:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni JanarPublished: April 2, 2026 at 7:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya sauke atoni janar ta kasa Pam Bondi daga mukamin ta ranar Alhamis, a cewar wani jami’in fadar White House, biyo bayan tarin takaici ga yadda take gudanar da aikin ta, ciki har da yadda ta tafiyar da bincike kan takardun da suka shafi Jeffrey Espien. Baya ga haka kuma, Trump…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar” »

Amurka, Labarai, Siyasa

Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran
Published: April 2, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran
Published: April 2, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da IranPublished: April 2, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fatan da ake yi na kawo karshen yakin da Amurka da Isra’ila suke tafkawa da Iran ya kau a ranar Alhamis bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya dau alwashin ci gaba da kai hare-hare masu tsauri ga Iran. Wannan furuci ya sa farashin man fetur yayi tashin gwaron zabi. Kasuwannin hannayen jari sun fadi,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamnonin Arewa Maso Yammacin Najeriya Sun Halarci Taron Inganta Makashi A Birnin Landan
Published: April 2, 2026 at 2:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 2, 2026

Posted on April 2, 2026April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnonin Arewa Maso Yammacin Najeriya Sun Halarci Taron Inganta Makashi A Birnin Landan
Published: April 2, 2026 at 2:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 2, 2026
Gwamnonin Arewa Maso Yammacin Najeriya Sun Halarci Taron Inganta Makashi A Birnin LandanPublished: April 2, 2026 at 2:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 2, 2026

Gwamnatin jihar Kebbi ƙarƙashin jagorancin Gwamna Nasir Idris ta rattaba hannu kan wata yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) da kamfanin Kaduna Electricity Distribution Company domin inganta samar da wutar lantarki a faɗin jihar. Sakataren Gwamnatin jihar, Yakubu Bala Tafida ne ya bayyana hakan yayin da yake cikin tawagar gwamnatin jihar da ke halartar wani muhimmin taron…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnonin Arewa Maso Yammacin Najeriya Sun Halarci Taron Inganta Makashi A Birnin Landan” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos
Published: April 2, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos
Published: April 2, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci JosPublished: April 2, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban Hafsan Sojin Ƙasa (COAS), Laftanar Janar Waidi Shaibu, a ranar Alhamis 2 ga Afrilu, 2026, ya jagoranci shugabannin hukumomin tsaro domin duba halin tsaro kai tsaye a birnin Jos na jihar Filato Mukaddashin Daraktan Hulɗa da Jama’a na Rundunar Soji, Kanal Appolonia Anele, ta bayyana a wata sanarwa cewa ziyarar na daga cikin ƙoƙarin…

Ci Gaba Da Karatu “Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi
Published: April 2, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi
Published: April 2, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A BarundiPublished: April 2, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutane goma sha uku sun mutu, yayin da wasu 57 suka jikkata sakamakon fashewar wasu ababe fashewa sanadiyyar matsalar wutar lantarki a wani sansanin sojoji na ƙasar Burundi a daren Talata, kamar yadda rundunar sojin ƙasar ta bayyana. Mai magana da yawun sojojin Burundi, Gaspard Baratuza, ya shaida wa taron manema labarai a jiya Laraba…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya
Published: April 2, 2026 at 1:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya
Published: April 2, 2026 at 1:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar DuniyaPublished: April 2, 2026 at 1:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin mai ya ragu a jiya Laraba bayan Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa Amurka za ta kawo ƙarshen yaƙin da take yi da Iran nan ba da jimawa ba. Farashin Man Brent ya faɗi da dala $2.81, wato kashi 2.7%, inda ya tsaya a $101.16 kowace ganga, bayan ya taɓa sauka zuwa $98.35…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya” »

Amurka, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Posts pagination

1 2 … 101 Next

Sabbin Labarai

  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus
  • Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe
  • Kasar Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Biri
  • Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kwango
  • Kungiyoyi Sunyi Kasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen Afirka

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya Afrika
  • Kasar China Ta Daina Bada Bashi Da Dalar Amurka Sai Da Kudin Kasar Yuan Labarai
  • Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna Kiwon Lafiya
  • Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya Afrika
  • Tinubu: Ku Guji Yi Wadaka Da Kudin Kananan Hukumomi Najeriya
  • Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe, Labarai
  • Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025. Wasanni
  • Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.