Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo
Mutum biyu sun mutu a wani rikici yayin zaɓen shugabannin APC a Ondo Rundunar ‘yan sanda ta jihar Ondo ta tabbatar da mutuwar mutum biyu tare da jikkata wasu uku sakamakon rikicin da ya ɓarke a taron zaɓen shugabannin mazabu na jam’iyyar APC a Idanre. Mai magana da yawun rundunar, Abayomi Jimoh, ya ce lamarin…
Ci Gaba Da Karatu “Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo” »

