Hukumar EFCC Ta Kwace Gidan Tsohon Antoni Janar Abubakar Malami
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Kasa (EFCC) ta rufe wani gida da ke da alaka da tsohon Antoni Janar na ƙasa kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, SAN, a daren Laraba, a matsayin wani bangare na binciken cin hanci da rashawa da ake yi masa. Rahotanni sun ce jami’an EFCC tare da jami’an…
Ci Gaba Da Karatu “Hukumar EFCC Ta Kwace Gidan Tsohon Antoni Janar Abubakar Malami” »

