Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna alhininsa game da sabon harin ta’addanci da aka kai birnin Maiduguri na jihar Borno, inda ya bayyana lamarin a matsayin abin bacin rai da ban takaici. Cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, 17 ga watan Maris, 2026, Shugaba Tinubu ya jajantawa mutanen da suka rasa…
Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno” »

