Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar
Published: March 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar
Published: March 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na BiyarPublished: March 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yaki tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran ya shiga kwana na biyar. Ana ci gaba da musayar wuta. A jiya Amurka ta nutsar da jirgin ruwan yakin Iran a wajajen kogin Srilanka. Iran kuma na gab da zabar wanda zai maye gurbin Ayatollah Ali Khameni, wanda ake sa ran dan sa Mojtaba ne zai gaje shi….

Ci Gaba Da Karatu “Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar
Published: March 4, 2026 at 7:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar
Published: March 4, 2026 at 7:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A JiharPublished: March 4, 2026 at 7:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Awani taron manema labarai a Minna Kwamishinan Ma’aikatar Kasa da safiyo na Jihar Barista Bello Muhammad Agwara yace wadanda aka soke lasisin nasu sun kasa cika ka’idojin da Gwamnatin Jihar ta basu na bunkasa filayen cikan wa,adin da aka dibar masu, Wadan nan filaye guda 20 dai Akwai kimanin yawan hekta ko kadada kimanin 40,000…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar” »

Labarai

Kotu A Kasar Tunisiya Ta Daure Wani Babban Dan Kasuwa Da Wasu ‘Yan Majalisa
Published: March 4, 2026 at 3:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu A Kasar Tunisiya Ta Daure Wani Babban Dan Kasuwa Da Wasu ‘Yan Majalisa
Published: March 4, 2026 at 3:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotu A Kasar Tunisiya Ta Daure Wani Babban Dan Kasuwa Da Wasu ‘Yan MajalisaPublished: March 4, 2026 at 3:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Talata wata kotu a kasar Tunisa ta daure wani babban dan kasuwa da yafi kowa kudi a kasar, Marouan Mabrouk, sakamokon kama shi da laifin aikata almundahana, sannan kuma ta aike da tsohon firayim minista da wasu ‘yan majalisa na da, da dama sakamakon yadda suka tafiyar da tuhumar. Mabrouk, wanda siriki ne…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Kasar Tunisiya Ta Daure Wani Babban Dan Kasuwa Da Wasu ‘Yan Majalisa” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi
Published: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi
Published: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan KudiPublished: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya zabi Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan kudi bayan da ya jagoranci gyara bangaren haraji na kasa, a cewar fadar shugaban kasar ranar Talata. Oyedele, mai shekaru 50 da haihuwa, wanda da shine shugaban kwamitin shugaban kasa kan kasafin kudi da sabbin sauye-sauyen haraji, ya maye gurbin oris…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi” »

Labarai, Najeriya

Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai
Published: March 4, 2026 at 3:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai
Published: March 4, 2026 at 3:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen MaiPublished: March 4, 2026 at 3:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin mai na Aramco mallakin gwamnatin Saudiyya na kokarin canza hanyar da yake bi wajen fitar da danyen man fetur zuwa tekun bahar maliya don kaucewa mashigin ruwa na Hormuz a cewar wasu majiyoyi a ranar Talata. Saudiyya da sauran kasashen yankin tekun fasha masu arzikin man fetur sun kasa wucewa da tankunan man su…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar Iran
Published: March 4, 2026 at 2:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar Iran
Published: March 4, 2026 at 2:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar IranPublished: March 4, 2026 at 2:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana ci gaba da gwabza yaki, tun bayan da Amurka da Isra’ila suka kai wa kasar Iran hari, inda suka kashe shugaban ta Ayatollah Ali Khameni. Isra’ila na ci gaba da kai hari Tehran, babban birnin Iran da kuma Beirut, babban birnin Lebanon, inda itama Iran ta mai da martani wajen kai hare-hare sansanonin sojin…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama
Published: March 4, 2026 at 9:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama
Published: March 4, 2026 at 9:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi ArrangamaPublished: March 4, 2026 at 9:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun Pakistan da Afghanistan sunyi arangama a wurare daban daban kan iyakokin kasashen biyu a ranar talata, har ofishin MDD a Afghanistan yake gargadin cewa an kashe farar hula 42 a Afghanistan a fadan da yanzu ya shiga kwana na shida. Kasashen 2 da suke kudancin Asiya, wadanda ada kawaye ne kamin su zama masu…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin Iran
Published: March 4, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin Iran
Published: March 4, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin IranPublished: March 4, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata Rasha take gargadin cewa yakin da Amurka da Isra’ila suka kaddamar kan Iran, zai haifar da abunda suke kokarin su hana, Moscow tace yakin zai zaburadda Iran da kasashen larabawa makwabtanta su nemi mallakar makaman Nukiliya. Shugaban Amurka Donald Trump, ya ambato burin Iran na kera makaman Nukiliya zaman dalili da ya sa…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba
Published: March 4, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba
Published: March 4, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon ShugabaPublished: March 4, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A wannan makon ne ake sa ran gungun coci coci na darikar Anglican zasu yi taro a Najeriya domin su zabi wani sabon shugaba a zaman kishiya ga Archbishop na Canterbury, mataki da ba’a taba ganin irinsa ba, da ake gani zai kara janyo rarrabuwar kawuna na akida karkashin cocin na Anglican. Gungun wadan nan…

Ci Gaba Da Karatu “Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A Cinikayya
Published: March 4, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A Cinikayya
Published: March 4, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A CinikayyaPublished: March 4, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin harhada magunguna a Afirka ta kudu da ake kira Aspen, ranar talata ya bada labarin faduwa a cinikayyarsa na rabin shekara da kashi 21 cikin dari, ya aza laifin haka kan garambawul ko ko ayyukan daidaito, duk da haka kamfanin Aspen yana hasashen samun riba sosai a wannan shekara. Domin ya rage yawan kudi…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A Cinikayya” »

Afrika, Kimiya, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 44 45 46 … 118 Next

Sabbin Labarai

  • Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP
  • Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDP
  • Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara
  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Za’a Ninka Shekarun Zama A Gidan Kurkuku Ga Masu Auren Jinsi A Senegal Afrika
  • Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Isra’ila Zata Mamaye Lebanon Labarai
  • ‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi Afrika
  • ECOWAS Zata Kafa Rundunar Yaki Da Rashin Tsaro Afrika
  • Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji Afrika
  • Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa Labarai
  • Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.