Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Trump Yace Kawayen Amurka A Kungiyar NATO Basa Goyon Bayan Su
Published: March 18, 2026 at 6:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya fada ranar talata cewa, galibin kawayen Amurka a Kungiyar tsaro ta NATO sun shaida mata cewa ba so su shiga yakin da Amurka da Isra’ila suka kaddamar kan Iran, matakin da ya kira a zaman “wauta da kuskure.”

Duk da haka Trump bai nuna wata alama cewa zai ladabtar da kasashen da suke cikin Kungiyar ta NATO ba, lokacin da yake magana a ofishin shugaban Amurka da ake kira Oval Office, tare da PM Ireland Michael Martin, wanda ya kawo masa ziyara a bikin ranar da ake kira St. Patrick’s Day, ranar talata.

Mr. Trump yace, “Ina ji NATO tana kwabsa kuskure da wauta,” “Kowa ya goyi bayan mu, amma basa so su taimaka. Saboda haka mu, Amurka, tilas ba zamu manta ba, domin a tunanin mu bamu yi tsammanin haka ba.

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Sama da mutane dubu 500 ne yanbindiga suka kora daga gidajensu a Jihar Nejan Najeriya.
Next Post: Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Kasar Guinea Ta Soke Wasu Jam’iyyun Siyasa Afrika
An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran Amurka
Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano Afrika
Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC Afrika
Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique Afrika
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikata Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata Labarai
  • Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno Labarai
  • Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City Wasanni
  • Sojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga A Kano Da Katsina Tsaro
  • Rikicin Siyasa A Jihar Rivers Sakamakon Ayyana Fubara A Matsayin Shugaban APC Siyasa
  • Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama Afrika
  • Hukumar Tsaro Ta DSS Ta Aika Sammaci Dr. Yusuf Baba-Ahmed Labarai
  • An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar Gombe Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.