Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi Afrika
  • Najeriya Da Maroko Sun Kulla Yarjejeniya Afrika
  • Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja Afrika
  • Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi Afrika
  • Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato Afrika

Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya
Published: February 11, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce yana tunanin aikewa da jirgin yaki a karo na biyu zuwa gabas ta tsakiya, duk da cewa fadar Washington da fadar gwamnatin Tehran na shirye-shiryen ci gaba da tattaunawa, kan matakan da zasu dakile aukuwar wani sabon rikici.

Kasar Oman ce ta samar da muhallin tattaunawa tsakanin Amurka da Iran a makon da ya gabata. Mai magana da yawun ministan harkokin wajen Iran ya ce tattaunawar zata basu damar sanin yadda fadar Washington ta dauki abun da muhimmanci, kuma yana ra’ayin ci gaba da huldar diplomasiyya.

An zauna tattaunawar ne bayan da Trump ya girke jirgin yaki daya a gabas ta tsakiya, abinda ya jawo fargabar daukan matakan soji.

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
Next Post: Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere

Karin Labarai Masu Alaka

Fadar Shugaban Ƙasan Najeriya Ta Musanta Wani Labarin ƙarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
“Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake Afrika
Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan Su Afrika
Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani Khalifa Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi
  • Najeriya Da Maroko Sun Kulla Yarjejeniya
  • Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja
  • Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi
  • Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara Tashi Afrika
  • ‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz Wasanni
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero Afrika
  • Rundunar Hadinkan Saudiya Tayi Ikirarin Mayar Da Martani Ga ‘Yan Aware Labarai
  • An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe Kimiya
  • Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar Malami Labarai
  • Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.