INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta ce tana ci gaba da tuntuba kan jadawalin babban zaɓen 2027, bayan da aka nuna damuwa cewa ranar zaɓen ta yi daidai da watan Ramadan. A wata sanarwa da Kwamishinan Ƙasa kuma Shugaban Kwamitin Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Masu Zaɓe, Mohammed Haruna, ya fitar,…
Ci Gaba Da Karatu “INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi” »

