Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Shugaban Korea ta arewa Kin Jong Un ya halarci gwajin wani makamin linzami me dogon zango a wani wuri na gwajin makamai ranar Laraba, kamar yadda gidan jarida na kasar KCNA ya ruwaito ranar Alhamis. An yi wannan gwajin ne, a kasar mai karfin makamashin nukiliya don a gwada fasahar samar da wani sabon makami…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami” »

