Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida
Published: December 25, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dawo da jakadun Amurka da yawa gida da shugaba Donald Trump ya yi, zai kawo gibi ga manya masu wakiltar kasar a fiye da rabin kasashen saharar Afirka, abin da zai dagula kokarin da Amurkan ke yi na wanzar da wani tsari a yankin da Yayi fama da juyin mulki, da yake-yake a baya bayannan.

Tun bayan hawar sa kujerar mulki, gwamnatin Trump ta mai da hankalin ta ne kan aiwatar da diplomassiyar kasuwanci a Afirka, inda ta sauya daga bada tallafi zuwa cinikayya.

Trump ya nemi wanzar da zaman lafiya, da yarjejeniyar kasuwanci, da kuma samun amincewar bangarorin biyu, maimakon kai taimako kai tsaye.

Trump na bugun gaba cewa Amurka ita ce mafi dacewa wajen kawance da kasashen Afirka fiye da China, inda yaje yana da kudurin karfafa kawance, a wani yunkuri na kawar da tunanin da ake na ganin cewa Amurka ta yi watsi da Nahiyar inda China take kara shiga harkokin tattalin arziki.

Amurka

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri
Next Post: Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Spain Ta Rufe Sararin Saman Kasar Amurka
Tattaunawar Nukiliya Tsakanin Iran Da Amurka Yana Tasirin Akan Farashin Albarkatun Mai Amurka
Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi Afrika
Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran Afrika
Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya Afrika
Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu Afrika
  • Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa Ta Arewa Maso Gabas Ta Kashe Fiye Da ‘Yan Ta’adda 438 Labarai
  • Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran Afrika
  • An Gano Gawar Dan Yawon Bude Ido A Kasar Chadi Afrika
  • Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci Afrika
  • Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno Tsaro
  • Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai Afrika
  • Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.