Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika

Iran Da Amurka Sun Gindayawa Juna Ka’idojin Tsagaita Wuta
Published: April 8, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A halin da ake ciki, ka’idoji guda 10 da Iran ta gabatar na kawo karshebn yaki a tsakaninta da Amurka da Iran, sun biyo bayan wasu ka’idojin ne guda 15 da Amurka ta gabatar mata ta hannun Pakistan da nufin kawo karshen yakin.

Sharrudan na Amurka sun hada da tsagaita wuta nan take, da sake bude mashigin ruwan Hormuz, da tattaunawar yin sulhu cikin kwanaki 15 zuwa 20 da kuma wasu ka’idoji da yaka shafi rawar da Ukraine ran ke takawa a yankin da kuma take-taken sojojinta.

Iran ta yi watsi da su tana mai fadin cewa tsagaita wuta ba zai haifar da komai ba, idan bawai an kawo karshen yakin ba ne baki dayansa.

Kamar yadda jaridar Wall Street Journal ta wallafa, sharruda guda 10 da Iran ta gabatar na tsagaita wuta da kawo karshen yakin sune, Amurka ta tabbatar mata a rubuce cewar ba zata sake kai mata farmaki ba, da ci gaba da rike ikon mashigin ruwan Hormuz; da amincewa da ikon kasar Iran na I gaba da tace makamashin Uranium domin amfanin shirinta na nukiliya; da kawar da duk wani takunkumin da aka saba ma kasar, da kawar da duk wani takunkumin da aka sanya a kan wasu cibiyoyin Kasashen waje masu huldar cinikayya da Iran, da kawo karshen duk wani kudurin kwamitin Sulhu MDD da aka yi kan Iran, da kawo karshen duk wani kudurin da hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya ta yi kan Iran, da biyan Iran diyyar abubuwan da aka lalata mata a yaki, da janye sojojin Amurka daga yankin Gulf; da kuma tsagaita wuta a dukkan inda ake fada ciki har da farmakin da Isra’ila ta kai kan ‘yan hezbollah a Lebanion.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Amurka Da Iran Sun Cimma Yarjejeniya Tsagaita Wuta Na Makonni
Next Post: An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya

Karin Labarai Masu Alaka

An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran Afrika
‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi Labarai
Sabuwar Dama Ga Masu Zaɓe: INEC Ta Tsawaita CVR Zuwa Ƙarshen Yuli Afrika
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal Ya Bar PDP Ya Koma APC Labarai
Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman Lafiya Amurka
Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Kaiwa Sojojin Ghana Hari A Lebanon Afrika
  • Najeriya Da Maroko Sun Kulla Yarjejeniya Afrika
  • Iran Da Amurka Zasu Cimma Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
  • Gwamnatin Kano Ta Samar Da Wasu Dabarun Inganta Tsaro Tsaro
  • Zaben Osun 2026: Darasi Ga APC, Gargadi Ga ADC, Nasara Ga Adeleke Afrika
  • Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025. Wasanni
  • Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado Afrika
  • Nada Jakadu Da Tinubu Yayi Sako Ne Ga ‘Yan-Arewa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.