Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Ce Albashin ₦70,000 Ya Gaza Biyan Bukatun Ma’aikata Afrika
  • NUJ Gombe Ta Ƙarfafa Bin Ɗa’a A Aikin Jarida, Ta Kaddamar Da Kwamitin Ladabtarwa Afrika
  • Hukumar UBRBDA Ta Fara Raba Kayan Noma A Gombe, Yobe Da Borno Amurka
  • Masu Ruwa Da Tsaki Sun Buƙaci Ƙarin Tallafi Ga Iyaye Mata Masu Shayarwa A Gombe Afrika
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya Afrika

Iran Da Amurka Sun Gindayawa Juna Ka’idojin Tsagaita Wuta
Published: April 8, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A halin da ake ciki, ka’idoji guda 10 da Iran ta gabatar na kawo karshebn yaki a tsakaninta da Amurka da Iran, sun biyo bayan wasu ka’idojin ne guda 15 da Amurka ta gabatar mata ta hannun Pakistan da nufin kawo karshen yakin.

Sharrudan na Amurka sun hada da tsagaita wuta nan take, da sake bude mashigin ruwan Hormuz, da tattaunawar yin sulhu cikin kwanaki 15 zuwa 20 da kuma wasu ka’idoji da yaka shafi rawar da Ukraine ran ke takawa a yankin da kuma take-taken sojojinta.

Iran ta yi watsi da su tana mai fadin cewa tsagaita wuta ba zai haifar da komai ba, idan bawai an kawo karshen yakin ba ne baki dayansa.

Kamar yadda jaridar Wall Street Journal ta wallafa, sharruda guda 10 da Iran ta gabatar na tsagaita wuta da kawo karshen yakin sune, Amurka ta tabbatar mata a rubuce cewar ba zata sake kai mata farmaki ba, da ci gaba da rike ikon mashigin ruwan Hormuz; da amincewa da ikon kasar Iran na I gaba da tace makamashin Uranium domin amfanin shirinta na nukiliya; da kawar da duk wani takunkumin da aka saba ma kasar, da kawar da duk wani takunkumin da aka sanya a kan wasu cibiyoyin Kasashen waje masu huldar cinikayya da Iran, da kawo karshen duk wani kudurin kwamitin Sulhu MDD da aka yi kan Iran, da kawo karshen duk wani kudurin da hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya ta yi kan Iran, da biyan Iran diyyar abubuwan da aka lalata mata a yaki, da janye sojojin Amurka daga yankin Gulf; da kuma tsagaita wuta a dukkan inda ake fada ciki har da farmakin da Isra’ila ta kai kan ‘yan hezbollah a Lebanion.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Amurka Da Iran Sun Cimma Yarjejeniya Tsagaita Wuta Na Makonni
Next Post: An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya

Karin Labarai Masu Alaka

Isra’ila Ta Dau Alwashin Kawo Karshen Falasdi Labarai
Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026 Afrika
Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe, Labarai
Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru Afrika
Rashin Kyawun Hanyoyi Babbar Matsalace A Najeriya Afrika
Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Ce Albashin ₦70,000 Ya Gaza Biyan Bukatun Ma’aikata
  • NUJ Gombe Ta Ƙarfafa Bin Ɗa’a A Aikin Jarida, Ta Kaddamar Da Kwamitin Ladabtarwa
  • Hukumar UBRBDA Ta Fara Raba Kayan Noma A Gombe, Yobe Da Borno
  • Masu Ruwa Da Tsaki Sun Buƙaci Ƙarin Tallafi Ga Iyaye Mata Masu Shayarwa A Gombe
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wata Mace Ta Mutu A Hannun ‘Yan-Fashin Daji, Wata Ta Haihu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki Afrika
  • Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko Labarai
  • Sojin Saman Najeriya Sun Lalata Sansanonin ‘Yan Ta’adda Afrika
  • Masana: ‘Yancin Kasashen Afrika A Rubuce Yake Ba A Zahirance Ba Najeriya
  • Anyi Jana’izar Dan Majalisar Wakilai Yaya Bauchi Tongo Afrika
  • Gaza Ga Albarusai Ga Yunwa Tsaro
  • Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka. Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.