Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa Afrika

Iran Da Amurka Sun Gindayawa Juna Ka’idojin Tsagaita Wuta
Published: April 8, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A halin da ake ciki, ka’idoji guda 10 da Iran ta gabatar na kawo karshebn yaki a tsakaninta da Amurka da Iran, sun biyo bayan wasu ka’idojin ne guda 15 da Amurka ta gabatar mata ta hannun Pakistan da nufin kawo karshen yakin.

Sharrudan na Amurka sun hada da tsagaita wuta nan take, da sake bude mashigin ruwan Hormuz, da tattaunawar yin sulhu cikin kwanaki 15 zuwa 20 da kuma wasu ka’idoji da yaka shafi rawar da Ukraine ran ke takawa a yankin da kuma take-taken sojojinta.

Iran ta yi watsi da su tana mai fadin cewa tsagaita wuta ba zai haifar da komai ba, idan bawai an kawo karshen yakin ba ne baki dayansa.

Kamar yadda jaridar Wall Street Journal ta wallafa, sharruda guda 10 da Iran ta gabatar na tsagaita wuta da kawo karshen yakin sune, Amurka ta tabbatar mata a rubuce cewar ba zata sake kai mata farmaki ba, da ci gaba da rike ikon mashigin ruwan Hormuz; da amincewa da ikon kasar Iran na I gaba da tace makamashin Uranium domin amfanin shirinta na nukiliya; da kawar da duk wani takunkumin da aka saba ma kasar, da kawar da duk wani takunkumin da aka sanya a kan wasu cibiyoyin Kasashen waje masu huldar cinikayya da Iran, da kawo karshen duk wani kudurin kwamitin Sulhu MDD da aka yi kan Iran, da kawo karshen duk wani kudurin da hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya ta yi kan Iran, da biyan Iran diyyar abubuwan da aka lalata mata a yaki, da janye sojojin Amurka daga yankin Gulf; da kuma tsagaita wuta a dukkan inda ake fada ciki har da farmakin da Isra’ila ta kai kan ‘yan hezbollah a Lebanion.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Amurka Da Iran Sun Cimma Yarjejeniya Tsagaita Wuta Na Makonni
Next Post: An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya

Karin Labarai Masu Alaka

Za’a Ninka Shekarun Kurkuku Ga Masu Aikata Luwadi A Senegal Afrika
An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan Sauran Duniya
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina Afrika
Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu Amurka
An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu Najeriya
Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco Afrika
  • Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa Labarai
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala Afrika
  • ‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kyautata Dangantaka Tsakanin Jami’an Tsaro Da Al’umma Ce Mafita Najeriya
  • An Kama Tsohon Jakadan Birtaniya A Amurka Peter Mandelson Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.