Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani Afrika
  • Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027 Afrika
  • Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai Ɗorewa Afrika
  • Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
  • APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da Funakaye Afrika

Sakataren Tsaron Amurka Yace Yaki Tsakanin Amurka Da Iran Zai Dauki Sabon Salon
Published: March 31, 2026 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sakataren tsaron Amurka Pete Hegseth ya fada ranar talata cewa, kwanaki masu zuwa za su kasance masu gauni a yakin da Amurka take yi da Iran, ya kuma gargadi Tehran cewa, yakin zai kazance idan bata yarda aka cimma yarjejeniya ba kawo karshen yakin ko tsagaita wuta ba.

Rundunar juyin juya hali ta Iran, ta maida martani inda tayi barazanar auna hare haren kan kamfanonin Amurka da suke yankin daga ranar Laraba, rundunar tace kamfanoni da zata auna sun hada da Microsoft, da Google, da Apple, da Intel, da IBM, da Tesla, da kuma Boeing.

Tunda farko, Iran ta cinna wuta kan wani jirgin ruwa shake da mai, ba nesa da gabar Dubai, harin da Farisar ta kai na baya bayan nan kan jiragen kasuwanci a yankin na Gulf ko a mashigin ruwan Hormuz, tun bayan da Amurka da Isra’ila suka kaddamar da hare hare kan kasar ranar 28 ga watan Febwairu.

Jiya Litinin, shugaban Amurka Donald Trump yayi barazanar zai yi kaca-kaca da da cibiyoyin samarda makamashi na Iran, idan bata amince da yarjejenyar zaman lafiya, kuma ta bude mashigin ruwa na Hormuz ba, hanya ta cikin ruwa mai tasiri ga jigilar makamashi da duniya take amfani da shi wadda Iran ta rufe shi.

A yau talatan shugaba Trump ya soki kasashe da basu taimaka a yakin ba, da suka hada da Faransa da kuma Ingila, yace su gwada bajinta ko kawarin guiwa da suka rasa a baya, su kwato mashigin ruwa na Hormuz, su samowa kan su mai. Faransa da Italiya sun nuna rashin amincewar su da wasu matakan sojin da Amurka da Isra’ila suka dauka, kamar yadda wasu majiyoyi suka fada,wadda yake nuna rarrabuwar kawuna tsakanin kasashe dake cikin kungiyar tsaro ta NATO.

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Tinubu Ya Yi Allah Wadai Da Kashe-kashen Jos Da Kaduna
Next Post: Farashin Mai Yana Cigaba Da Karuwa

Karin Labarai Masu Alaka

Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci Labarai
Tinubu Ya Buƙaci Gwamnoni Su Mutunta Hukuncin Kotun Ƙoli Kan ’Yancin Kuɗin ƙananan Hukumomi Labarai
Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu Amurka
Isra’ila Zata Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran Afrika
Netanyahu Yayi Gaggawar Amincewa Da Kasafin Kudin Kasar Afrika
Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Magoya Bayan Liverpool Sun Bukaci Iraola Ya Ɗauki Mataki Mai Tsauri Kan Szoboszlai
  • Tottenham Tana Da Damar Ɗaukar Ɗan Wasan Gefe Na Chelsea, Mykhailo Mudryk.
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
  • Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
  • Nigeria Ta Samu Tikitin Gasar Wasan Beach Volleyball A Olympics Los Angeles 2028

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Kama Wani Da Abubuwan Fashewa A Zamfara Najeriya
  • Amurka Na Gargadin Rwanda Da Ta Mutunta Alkawali Afrika
  • Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin Jos Afrika
  • Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC Najeriya
  • Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko Najeriya
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa Afrika
  • Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.