Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Netanyahu Yayi Gaggawar Amincewa Da Kasafin Kudin Kasar
Published: March 26, 2026 at 6:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Netanyahu Yayi Gaggawar Amincewa Da Kasafin Kudin Kasar
Published: March 26, 2026 at 6:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Netanyahu Yayi Gaggawar Amincewa Da Kasafin Kudin KasarPublished: March 26, 2026 at 6:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, na gaggauta kokarin amincewa da kasafin kudin ƙasa domin kauce wa zabukan wuri-wuri da ake ganin zai iya sha kaye a cikinsu, yayin da yakin da ake yi da Iran bai kawo wani gagarumin sauyi a yadda ake kallonsa a kuri’un jin ra’ayin jama’a ba. A kwanakin farko na yakin, bangaren…

Ci Gaba Da Karatu “Netanyahu Yayi Gaggawar Amincewa Da Kasafin Kudin Kasar” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi
Published: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi
Published: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar KebbiPublished: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan bindiga sun kashe sojojin Najeriya guda tara tare da jikkata wasu da dama a jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin ƙasar, kamar yadda majiyoyin tsaro da jami’an gwamnati na yankin suka bayyana a ranar Laraba. Jihar Kebbi, wadda ke da iyaka da ƙasashen Benin da Nijar, na daga cikin jihohin arewa maso…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70
Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70
Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kiwon lafiya ta MDD tace yawan wadanda suka halaka Sakamakon harin da aka kai kan wani asibiti da jirgin yaki da bashi da matuki a Sudan ya haura zuwa 70, adadin da ya hada da mata da yara, da masu aikin kiwon lafiya, saboda an sami karin gawarwarki da ake zakulowa karkashin baraguzai. An…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka
Published: March 25, 2026 at 4:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka
Published: March 25, 2026 at 4:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin AmurkaPublished: March 25, 2026 at 4:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata a New York, shugaban kasar Ghana, John Daramani Mahama, ya soki manufofin gwamnatin Amurka, kan abunda ya kira amincewa da goge tarihin bakar fata, yana mai cewa hakan zai iya shafar wasu lamura sosai. Tun bayan da ya dawo kan madafun iko, shugaba Donald Trump, ya auna hukumomi da cibiyoyin al’adun gargajiya, da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka” »

Afrika, Amurka, Labarai, Siyasa

Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 4:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 4:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da IranPublished: March 25, 2026 at 4:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kungiyar dillalan mai a Kenya ya gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa daruruwan dillalan mai suna fuskantar karancin mai sakamakon yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila kan Iran, ya kara da cewa kamar kashi 20 cikin dari na dillalai ne suke Fuskantar matsalar, bayan da hukumar kayyade farashin mai ta tsaida farashi duk…

Ci Gaba Da Karatu “Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Isra’ila Zata Mamaye Lebanon
Published: March 25, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Zata Mamaye Lebanon
Published: March 25, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Zata Mamaye LebanonPublished: March 25, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Isra’ila zata mamaye Lebanon har zuwa gabar kogin Litani, yankin da Ministan tsaron kasar, Isra’ila Katz, ya fada ranar talata a zaman “yankin tsaro,” wadda shine a karon farko, da bani yahudun ta fito fili da nufin kasar na mamaye kusan kashi 10 cikin dari na Lebanon. A wani taro da babban hafsan hafsoshin kasar,…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Zata Mamaye Lebanon” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 3:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026

Posted on March 25, 2026March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 3:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026
Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da IranPublished: March 25, 2026 at 3:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026

Prime Ministan Pakistan Shebbaz Shariff, ya fada ranar talata cewa a shirye yake ya zama mai masaukin baki a shawarwari tsakanin Amurka da Iran na kawo karshen yakin na yankin Gulf, kwana daya bayan da shugaban Amurka Donald Trump, ya dakatar da barazanar da yayi na kai hari kan cibiyoyin wutan lantarki na Iran, cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato
Published: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato
Published: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar FilatoPublished: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matsalolin tsaro dake da fuskoki daban-daban da suka addabi al’ummar jihar Filato na dab da kawo karshe, bayan hukumomi sun fara gano wadanda ke warware kokarin zaman lafiya a jihar. Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ne ya bayyana hakan, yayinda al’ummar musulmin jihar Filato suka kai masa gaisuwar Sallah a fadar gwamnatin jihar. Gwamnan jihar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja
Published: March 24, 2026 at 8:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja
Published: March 24, 2026 at 8:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar NejaPublished: March 24, 2026 at 8:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daruruwan Tsoffin ma’aikatan Gwamnatin Jihar Nejan Najeriya ne Suka Gudanar da zanga zanga Domin nuna rashin jin dadin kin biyansu hakkokin su na barin aiki har na tsawon shekaru, ‘Yan fashon dai wadanda suka mamaye Babban dakin taro na Legbo kutigi dake daura da gidan Gwamnatin Jihar Nejan sunce wasu daga cikinsu sun share kimanin…

Ci Gaba Da Karatu “Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja” »

Labarai

Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique
Published: March 24, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique
Published: March 24, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga MozambiquePublished: March 24, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ukraine ta nuna sha’awar sayen iskar Gas daga kasar Mozambique, kamar yadda shugaban kasar Ukraine Volodymyr Zelensky ya fada ranar Litinin, ganin fadi tashin da Kyivi ke yi na samun wadataccen makamashin, sakamakon hare haren da Rasha take kaiwa cibiyoyinta na samar da iskar gas din a cikin kasar. Kamin fara wannan yakin, Ukraine tana…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 44 45 46 … 156 Next

Sabbin Labarai

  • Fanny Amun Ya Yi Murabus A Matsayin Shugaban Kwamitin Binciken NFF
  • Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A Kaduna
  • Tinubu Ya Buƙaci Musulmi Su Riƙe Haƙuri, Tawali’u Da Tausayi
  • Ceferin Ya Ce Ba Zai Yi Takarar Shugabancin FIFA Ba
  • Maulidin 2026: IMC Ta Yi Kira Da Ƙarfafa Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Najeriya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Musulmai A Kasashen Duniya Da Dama Sunfara Azumin Ramadan Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala Afrika
  • Harin ‘Yan Daba Ya Hallaka Mutane 70 A Kasar Haiti Labarai
  • GOSEMA Ta Horar Da Mambobin LEMCs A Jihar Gombe Afrika
  • Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya Tashi Afrika
  • Kasar Ghana Ta Umarci ‘Yan Kasar Su Daina Zuba Jari A Kasashen Waje Afrika
  • Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya Afrika
  • Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.