Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa Afrika
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ Afrika
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika

Harin ‘Yan Daba Ya Hallaka Mutane 70 A Kasar Haiti
Published: March 31, 2026 at 5:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 70 ne suka rasa rayukan su, yayin da 30 suka jikkata a wani hari da aka kai kusa da Petite Riviere a kasar Haiti, a cewar wata kungiyar rajin kare hakkin dan Adam ranar Litinin. Wannan adadi ya zarta adadi na mutane 16 da hukumomi suka ce an kashe.

Jami’ai da mazauna wajen sun shaidawa kafar yada labarai a garin cewa, harin ya fara ne da duku-dukun safiyar Lahadi a kauyukan dake kusa da birnin Jean denis, ya ci gaba har zuwa safiyar Litinin, inda ‘yan daba suka bazama wajen suna cinnawa gidaje wuta.

Kungiyar rajin kare hakkin dan adam a kasar tace tayi kiyasin mutane 6000 sun rasa matsuguninsu saboda rikicin. Majalisar Dinkin Duniya kuma tayi kiyasin fiye da mutane 2000 sun kaura daga gidajen su kwanaki da suka wuce bayan wasu ‘yan ta’adda sun kawo hari kusa da wajen.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Isra’ila Ta Zantar Da Hukuncin Kisa Ga Masu Kai Hare Hare
Next Post: Rikicin Hakar Gwal Ya Janyo Hallaka Mutane 70 A Sudan Ta Kudu

Karin Labarai Masu Alaka

Hukumar Raya Birane Ta Rushe Gine-Ginen Da Suka Keta Dokokin Tsara Birane A Gombe Labarai
Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin Labarai
Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar Kenya Afrika
Shugaban Najeriya Bola Tinubu Zai Ziyarci Jihohin Borno,Bauchi Da Legas Labarai
Wani Bayahude Ya Harbe Bafalatsine Dan Shekaru 16 Tsaro
APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Mawakiyar Amurka Cardi B. Ta Cashe A Saudi Araibiya Nishadi
  • Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai Labarai
  • Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno Tsaro
  • Fiye Da Fararen Hula 1000 Yunwa Ta Kashe A Sudan Afrika
  • Da Arzikin Mu: Bamu Ba Bautawa Turawan Yamma Afrika
  • Cutar Zazzabin Lassa Tayi Ajalin Mutum 1 Yayinda Mutane 11 Suka Kamu A Jihar Gombe Najeriya
  • Iran Da Amurka Sun Gindayawa Juna Ka’idojin Tsagaita Wuta Afrika
  • Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.