Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Roger Lumbala Shekaru 30
Wata kotu a kasar Faransa ta sami wani tsohon madugun ‘yan tawaye a kasar Kwango, a lokacin yakin kasar na biyu, Roger Lumbala, da laifin hada baki wajen cin zarafin Bil’adama, ta yanke masa hukuncin daurin shekau 30 a gidan fursina, kamar yadda wani jami’in kasar yayi bayani. Kungiyoyin kasa da kasa masu rajin kare…
Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Roger Lumbala Shekaru 30” »

