Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi
Published: December 16, 2025 at 2:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani madugu a kungiyar ‘yan tawayen kwango M23 da kasar Rwanda tace bata goyon bayan ta kama daruruwan sojojin Burundi a farmaki data kai a gabashin kasar, inda ake ci gaba da gwabza yaki, duk da gargadin da gwamnatin Trump tayi.

A makon jiya ne M23 ta kama garin Uvira dake kusa da kan iyaka da kasar Burundi, kasa da mako daya, bayan da shugabannin kasashen Kwango Da Rwanda suka sanya hanu kan wata yarjejeniyar zaman lafiya a Washington, a taron da shugaban Amurka Donald Trump ya jagoranta.

A ranar Asabar, sakataren harkokin wajen Amurka Marco Rubio yace take taken Rwanda a gabashin jamhuriyar Kwango ya sabawa yarjejeniyar da aka kulla a Washington, daga nan yayi alwashin cewa, “za su dauki matakin ganin cewa an mutunta alkawuran da aka yi wa shugaban na Amurka.”

Rwanda ta karyata zargin cewa tana goyon baya kungiyar M23, ta zargi dakarun kasashen kwango da Burundi da sake sabunta fada a yankin.

MDD a wani rahoto data wallafa cikin watan Yuli, tace Rwanda ce take ruwa da tsaki kan harkokin kunigyar ‘yan tawayen M23.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi
Next Post: Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Roger Lumbala Shekaru 30

Karin Labarai Masu Alaka

Harin Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Kakakin ‘Yan Tawayen M23 Afrika
An Zargi Kasar Eritrea Da Cin Zarafin Sojojin Habasha Afrika
Shugaban Amurka Yace Sojojin Amurka Dana Iran Sunyi Taho Mugama Amurka
Kasar Ghana Ta Umarci ‘Yan Kasar Su Daina Zuba Jari A Kasashen Waje Afrika
Kasashen AES Sun Buɗe Gidan Talabijin Na Bai Daya Afrika
Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’ai Daga Amurka Sunce Yakin Amurka Da Iran Zaizo Karshe
  • An Gudanar da Taron Kwana Biyu kan Tsarin Sa Ido da Tantance Ayyukan AGILE a Jihar Gombe 
  • Rwanda Zata Janye Dakaru Daga Mozambique
  • Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutane 70 A Nairobi
  • Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro Afrika
  • Ba Mamaki APC Ta Kafa Tarihi A Ranar Litinin Najeriya
  • An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar Neja Najeriya
  • Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari Labarai
  • Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu Labarai
  • Abun Da Kuke Buƙatar Sani Game Da Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka 2025 Wasanni
  • Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya Amurka
  • Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.