Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi
Published: December 16, 2025 at 2:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani madugu a kungiyar ‘yan tawayen kwango M23 da kasar Rwanda tace bata goyon bayan ta kama daruruwan sojojin Burundi a farmaki data kai a gabashin kasar, inda ake ci gaba da gwabza yaki, duk da gargadin da gwamnatin Trump tayi.

A makon jiya ne M23 ta kama garin Uvira dake kusa da kan iyaka da kasar Burundi, kasa da mako daya, bayan da shugabannin kasashen Kwango Da Rwanda suka sanya hanu kan wata yarjejeniyar zaman lafiya a Washington, a taron da shugaban Amurka Donald Trump ya jagoranta.

A ranar Asabar, sakataren harkokin wajen Amurka Marco Rubio yace take taken Rwanda a gabashin jamhuriyar Kwango ya sabawa yarjejeniyar da aka kulla a Washington, daga nan yayi alwashin cewa, “za su dauki matakin ganin cewa an mutunta alkawuran da aka yi wa shugaban na Amurka.”

Rwanda ta karyata zargin cewa tana goyon baya kungiyar M23, ta zargi dakarun kasashen kwango da Burundi da sake sabunta fada a yankin.

MDD a wani rahoto data wallafa cikin watan Yuli, tace Rwanda ce take ruwa da tsaki kan harkokin kunigyar ‘yan tawayen M23.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi
Next Post: Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Roger Lumbala Shekaru 30

Karin Labarai Masu Alaka

Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya Labarai
Ana Cigaba Da Tattaunawa Tsakanin Trump Da Zelensky Domin Tsagaita Wuta A Ukraine Labarai
Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi Labarai
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso Gabas Afrika
Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel Afrika
  • Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar Labarai
  • Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa Amurka
  • Kasar Israela Zata Gina Sansani A Gaza Afrika
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan Afrika
  • Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.