Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka
Published: March 12, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka
Published: March 12, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan AmurkaPublished: March 12, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Laraba ne dai a kasar Afrika ta Kudu aka gayyaci sabon jakadan Amurka don yin bayani, in ji ministan harkokin wajen kasar, yayin da ake ci gaba da samun baraka ta diflomasiyya kan manufofin ketare da gwamnatin Trump ta bayyana a matsayin nuna kyama ga Amurka da manufofin cikin gida da ta kira…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka” »

Afrika, Labarai

Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A Gulf
Published: March 12, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A Gulf
Published: March 12, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A GulfPublished: March 12, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An yi amfani da jiragen ruwa maras matuki a akai hare-hare guda biyu kan jiragen ruwan dakon mai a yankin Gulf, tun bayan da yaki ya barke tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran, a cewar mahukuntan teku da manazarta, lamarin da ke nuna wata sabuwar barazana mai hatsarin gaske a hanyar jigilar kayayyaki. Samuwar amfani da…

Ci Gaba Da Karatu “Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A Gulf” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga Washington
Published: March 12, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga Washington
Published: March 12, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga WashingtonPublished: March 12, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fushin jama’a akan Washington ba shi da yawa a duk faɗin ƙasashen Gulf, duk da cewa sun fuskanci tashin hankali mafi muni, sun bukaci Amurka da ta dakatar da fadan. Ban da wasu, manyan jami’an yankin Gulf sun nisanta kansu daga zargin Washington a bainar jama’a kan matakin da ta dauka na tunkarar Iran. Manyan…

Ci Gaba Da Karatu “Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga Washington” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da Dama
Published: March 12, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da Dama
Published: March 12, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da DamaPublished: March 12, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani Harin da aka kai a makarantar ‘yan mata ta Iran wanda ya yi sanadin mutuwar yara da dama na iya kasancewa sakamakon amfani da bayanan da Amurka ta yi amfani da su a baya, kamar yadda wasu majiyoyi biyu da ke da masaniya kan lamarin suka shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a…

Ci Gaba Da Karatu “Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da Dama” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya
Published: March 11, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya
Published: March 11, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da NajeriyaPublished: March 11, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rikicin Gabas ta Tsakiya wani Mizani ne da yake nunawa kasashen gabas ta tsakiya cewar Najeriya abokiyar su ce ta cigaba ba a matsayin abokiyar gaba, ko kishiya ba, don taimakawa wajen samar da kayayyaki a lokutan rikici, in ji ministan harkokin wajen kasar Yusuf Tuggar wanda ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters….

Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 11, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 11, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta TsakiyaPublished: March 11, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Najeriya na sa ido kan yadda tashe-tashen hankula ke kara tabarbarewa a yankin Gabas ta tsakiya, a daidai lokacin da take nazarin illolin da ka iya haifar da tabarbarewar tattalin arzikin kasar, in ji ma’aikatar kudi kasar ranar Laraba. Ministan Kudi Wale Edun ya kira tawagar Gudanar da Tattalin Arziki don yin nazari kan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama
Published: March 11, 2026 at 8:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama
Published: March 11, 2026 at 8:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da DamaPublished: March 11, 2026 at 8:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hare-haren da jiragen yaki marasa matuka suka kai birnin Goma da ke gabashin Kongo a ranar Laraba, inda suka kashe akalla mutane uku ciki har da wani ma’aikacin agaji dan kasar Faransa, wanda shi ne hari na farko da aka kai a birnin tun bayan da ‘yan tawayen AFC/M23 suka kwace birnin a bara, a…

Ci Gaba Da Karatu “Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki
Published: March 11, 2026 at 8:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki
Published: March 11, 2026 at 8:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara AikiPublished: March 11, 2026 at 8:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sabon jagoran addinin Iran da aka nada Mojtaba Khamenei ya samu rauni kadan, amma yana ci gaba da gudanar da aikinsa, kamar yadda wani jami’in Iran ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Laraba bayan da gidan talabijin din kasar ya bayyana shi a matsayin wanda yaki ya raunata. Iraniyawa ba su…

Ci Gaba Da Karatu “Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai
Published: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai
Published: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan MaiPublished: March 11, 2026 at 7:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta sanar da cewar duniya ta shirya don kuwa farashin gangar danyen mai daya sai ta kai dalar Amurka $200 a dai-dai lokacin da dakarunta suka kai hari kan jiragen ruwa na kasuwanci a ranar Laraba a tekun Gulf da aka katange. Har ila yau Iran ta yi luguden wuta kan Isra’ila da wasu…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni
Published: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni
Published: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba KhameniPublished: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Laraba, koriya ta arewa ta bayyana goyon bayanta ga jama’ar Iran dangane da zaben sabon shugaban addinin kasar, Mojtaba Ali Khameni, wanda aka zaba ranar Litinin, ya gaji mahaifinsa, wanda aka kashe a farkon fara yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila, kamar yadda wata kafar yada labaran kasar ta fada. Haka nan ma’aikatar harkokin…

Ci Gaba Da Karatu “Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 56 57 58 … 156 Next

Sabbin Labarai

  • UEFA Tana Shirin Janye Barazanar Kauracewa Gasar FIFA
  • Feyenoord Ta Fara Tattaunawa Da Manchester United Kan Daukar Chido Obi Aro 
  • Fanny Amun Ya Yi Murabus A Matsayin Shugaban Kwamitin Binciken NFF
  • Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A Kaduna
  • Tinubu Ya Buƙaci Musulmi Su Riƙe Haƙuri, Tawali’u Da Tausayi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tottenham Tana Da Damar Ɗaukar Ɗan Wasan Gefe Na Chelsea, Mykhailo Mudryk. Wasanni
  • Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba Kiwon Lafiya
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
  • An Yi Barazanar Kaurace Wa Gasar Cin Kofin Duniya Labarai
  • NEDC Ta Fara Shirin Kera Sanitary Pads A Gombe Domin Samar Da Sana’o’i Afrika
  • Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70 Afrika
  • Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
  • Mutum Mafi Tsufa A Saudiyya Ya Rasu Yana Da Shekaru 142 Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.