Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki
Published: March 11, 2026 at 8:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sabon jagoran addinin Iran da aka nada Mojtaba Khamenei ya samu rauni kadan, amma yana ci gaba da gudanar da aikinsa, kamar yadda wani jami’in Iran ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Laraba bayan da gidan talabijin din kasar ya bayyana shi a matsayin wanda yaki ya raunata.

Iraniyawa ba su ga Khamenei ba, ko kuma ya fitar da wata sanarwa ko sako a bainar jama’a, tun bayan zabensa da aka yi a ranar Lahadin da ta gabata ta wani taron limamai, kuma ana rade-radin cewa ya samu rauni a hare-haren Isra’ila da Amurka.

Da ake ganinsa a matsayin mai tsaurin ra’ayi na kusa da dakarun kare juyin juya halin Musulunci, Khamenei shi ne kan gaba wajen neman ya gaji mahaifinsa Ayatullah Ali Khamenei, wanda aka kashe a harin farko na ranar 28 ga Fabrairu.

Jami’in bai bayar da cikakken bayani game da lokacin da Khamenei ya ji rauni ba ko kuma dalilin da ya sa bai yi wata magana ga jama’a ba tun bayan nadin nasa.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai
Next Post: Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa Labarai
Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa Amurka
Trump: Isra’ila Ta Daina Kai Hari Ga Duk Cibiyar Iskar Gas Afrika
‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi Labarai
Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA Afrika
Indiya Da Brazil Sun Kulla Yarjejeniyar Cinikayya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin Afrika
  • Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutu Najeriya
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Talata 11.18.2025 Rediyo
  • Afirka Ta Kudu Zata Fuskanci Koma Baya A Bangaren Samar Da Ayyukanyi Afrika
  • Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
  • Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida Amurka
  • An Gudanar Da Taron Matasan Kasashe 6, Don Kawo Karshen Ta’addanci Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.