Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika

Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama
Published: March 11, 2026 at 8:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hare-haren da jiragen yaki marasa matuka suka kai birnin Goma da ke gabashin Kongo a ranar Laraba, inda suka kashe akalla mutane uku ciki har da wani ma’aikacin agaji dan kasar Faransa, wanda shi ne hari na farko da aka kai a birnin tun bayan da ‘yan tawayen AFC/M23 suka kwace birnin a bara, a cewar kungiyar da kuma MDD.

Kungiyar ta AFC/M23 ta dora alhakin harin kan sojojin Kongo, inda ta ce a wani sakon da ta wallafa a shafinta na X cewa Kinshasa ta harba jirage masu saukar ungulu a wani yanki mai yawan jama’a a birnin da ke gefen tafkin.

Wani mai magana da yawun ‘yan tawayen ya fada a wani sako na daban cewa mutane uku sun mutu, ciki har da wani ma’aikacin jin kai na kasashen waje.

Wani babban jami’in hukumar kula da yara ta Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa an kashe daya daga cikin ma’aikatanta, dan kasar Faransa.

Tawagar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya a Kongo ta tabbatar da cewa harin ya kashe wani ma’aikacin Majalisar Dinkin Duniya da wasu fararen hula biyu tare da gargadin cewa hare-haren da ake kaiwa jami’an Majalisar Dinkin Duniya na iya zama laifukan yaki.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki
Next Post: Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya

Karin Labarai Masu Alaka

Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai Labarai
Rahoton Leken Asiri Yanuna Cewa Harin Amurka Bazai Samar Da Shugabanci A Iran Ba Afrika
Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin Borno Najeriya
Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar Afrika
Taron Sulhu Tsakanin Addinai Mabanbanta Na Arewacin Najeriya Labarai
Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi Afrika
  • Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya Amurka
  • Farashin Mai Ya Cigaba Da Tashi Afrika
  • Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya Afrika
  • Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025. Wasanni
  • Shugaban Hukumar NAHCON Ya Ajeye Mukaminsa Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.