Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga Washington
Published: March 12, 2026 at 4:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fushin jama’a akan Washington ba shi da yawa a duk faɗin ƙasashen Gulf, duk da cewa sun fuskanci tashin hankali mafi muni, sun bukaci Amurka da ta dakatar da fadan.

Ban da wasu, manyan jami’an yankin Gulf sun nisanta kansu daga zargin Washington a bainar jama’a kan matakin da ta dauka na tunkarar Iran. Manyan kasashen yankin Gulf suna Kallon Iran a matsayin maciyiyar amana, ba ga Amurka ba, duk kuwa da cewar matakin Amurka ya taimaka wajen ruruta rikici.

Wani hamshakin mai kudi Khalaf Al Habtoor wanda yayi wasu kalamai da ba’a saba gani ko ji ba, ya kalubalanci Donald Trump a takaice kan “jawo” yankin cikin yaki, amma daga bisani ya janye kalaman wannan wata alama ce, da ke nuni da cewar yankin na Gulf yana cikin rashin kwanciyar hankali da nuna Rashin jin dadin su da Washington.

Shugaban Kamfanin Aramco Amin Nasser ya kauracewa yin suka ga Washington, duk da cewa ya yi gargadin cewa yakin zai haifar da “mummunan yanayi” tare da yiwuwar “mummunan bala’i” ga kasuwannin mai na duniya.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da Dama
Next Post: Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A Gulf

Karin Labarai Masu Alaka

Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya Tsaro
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake Afrika
Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri Amurka
Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi Afrika
Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man Venezuela Labarai
Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da Makamai Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025. Wasanni
  • Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri  Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika
  • Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai Afrika
  • Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya Afrika
  • Gwamnatin Gombe: Babu Hannun mu a Cin Zarafin Kansilan Mazabar Shamaki Siyasa
  • Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.