Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Siyasa

Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar
Published: April 2, 2026 at 7:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar
Published: April 2, 2026 at 7:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni JanarPublished: April 2, 2026 at 7:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya sauke atoni janar ta kasa Pam Bondi daga mukamin ta ranar Alhamis, a cewar wani jami’in fadar White House, biyo bayan tarin takaici ga yadda take gudanar da aikin ta, ciki har da yadda ta tafiyar da bincike kan takardun da suka shafi Jeffrey Espien. Baya ga haka kuma, Trump…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar” »

Amurka, Labarai, Siyasa

Mabiya Dariqar Tijjaniyya Sunfara Gudanar Da Addu’oi Saboda Tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya
Published: April 1, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mabiya Dariqar Tijjaniyya Sunfara Gudanar Da Addu’oi Saboda Tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya
Published: April 1, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mabiya Dariqar Tijjaniyya Sunfara Gudanar Da Addu’oi Saboda Tsare Sheikh Sani Khalifa ZariyaPublished: April 1, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Darikar tijjaniya a Najeriya na ci gaba da nuna bukatar ganin gwamnatin Najeriya ta sako shehin Malami Sheik Sani Khalifa zariya da hukumomin kasar ke tsare dashi tun a watan disambar bara. A Wani Babban taro da Kungiyar ta tijjaniya ta gudanar ta Bukaci Hukumomin Najeriyar da su hanzarta Sakin shehin Malamin. Zargin alaka…

Ci Gaba Da Karatu “Mabiya Dariqar Tijjaniyya Sunfara Gudanar Da Addu’oi Saboda Tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar Gwamna
Published: March 31, 2026 at 9:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026

Posted on March 31, 2026April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar Gwamna
Published: March 31, 2026 at 9:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026
Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar GwamnaPublished: March 31, 2026 at 9:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026

Ministan Sufuri, Sanata Saidu Ahmed Alkali, ya mika takardar murabus dinsa a hukumance ga Fadar Shugaban Kasa. Sanarwar Umar Alkali Jibril Mataimaki na Musamman kan Kafofin Yada Labarai ga Ministan ta bayyana cewa, wannan mataki ya biyo bayan umarnin Shugaban Kasa ne da ya bukaci dukkan masu rike da mukaman siyasa masu sha’awar tsayawa takara…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar Gwamna” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi
Published: March 31, 2026 at 9:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi
Published: March 31, 2026 at 9:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin KudiPublished: March 31, 2026 at 9:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata, majalisun dokokin Najeriya suka amince da kari akan Kasafin kudin kasar zuwa Naira trillion 68 da milyan milya dari uku, wato dala bilyan 49 da milyan dubu 400, bayan da shugaban kasar Bola Ahmed Tinubu ya bukaci wakilan su amince da canjin domin karfafa shirin da aka gabatar musu tun da farko cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Yusuf Gawuna Ya Koma Jam’iyar ADC
Published: March 31, 2026 at 4:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yusuf Gawuna Ya Koma Jam’iyar ADC
Published: March 31, 2026 at 4:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yusuf Gawuna Ya Koma Jam’iyar ADCPublished: March 31, 2026 at 4:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Kano a jam’iyyar APC, Nasiru Yusuf Gawuna, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar ADC, tare da karɓar katin jam’iyyar a hukumance.

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADC
Published: March 31, 2026 at 7:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADC
Published: March 31, 2026 at 7:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADCPublished: March 31, 2026 at 7:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bayan ganawa da Kwankwaso a Kano, Gawuna zai yanki katin jam’iyyar ADC a yau Talata Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano a Najeriya, Nasiru Gawuna, a yau Talata zai yanki katin zama ɗan jam’iyyar ADC a jihar Kano. Majiyoyi sun rawaito cewa Gawuna ya fice daga jam’iyyar APC bayan ya ajiye mukaminsa na shugabancin bankin lamuni…

Ci Gaba Da Karatu “Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADC” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa
Published: March 31, 2026 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa
Published: March 31, 2026 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin SiyasaPublished: March 31, 2026 at 6:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyoyin mata a jihar Filato sun bi sahin takwarorinsu a fadin Najeriya wajen yin gangami don kara karfafa bukatar su na neman kujeru saba’in da hudu a majalisar wakilan Najeriya. Kujeru na musamman wa mata a majalisar wakilan Najeriya, wanda aka fi sani da HB1349, mataimakin kakakin majalisar wakilan Najeriya, Honarabul Benjamin Okezie da wassu…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut
Published: March 30, 2026 at 6:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Posted on March 30, 2026March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut
Published: March 30, 2026 at 6:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026
Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A BeirutPublished: March 30, 2026 at 6:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Kasar Iran ta ce a yau Litinin jakadan ta a kasar Lebanon zai ci gaba da zama a ofishin sa a Beirut, inda tayi watsi da umarnin da ma’aikatar kasashen waje ta Lebanon ta bayar na ya fice daga kasar bata bukatar sa. Yakin da ake tafkawa tsakanin kungiyar Hezbolla na Lebanon da Isra’ila ya…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yayi Murabus
Published: March 30, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yayi Murabus
Published: March 30, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yayi MurabusPublished: March 30, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi murabus daga mukaminsa domin neman tsayawa takarar gwamna. An bayyana hakan ne a ranar Litinin cikin wata takaitacciyar sanarwa da mai magana da yawun ma’aikatar harkokin waje, Kimiebi Ebienfa, ya fitar. Ya ce, “An tabbatar da murabus din mai girma Ministan Harkokin Waje.” Rahotanni sun nuna…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yayi Murabus” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Jagoran Kwankwasiya A Najeriya Ya Koma Jam’iyar ADC
Published: March 30, 2026 at 3:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Posted on March 30, 2026March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jagoran Kwankwasiya A Najeriya Ya Koma Jam’iyar ADC
Published: March 30, 2026 at 3:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026
Jagoran Kwankwasiya A Najeriya Ya Koma Jam’iyar ADCPublished: March 30, 2026 at 3:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Jagoran na Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana komawarsa jamʼiyyar ADC yayin wani taro da ake yi a gidansa da ke  Miller Road a jihar Kano. Tsohon gwamnan na Kano kuma ya buƙaci magoya bayansa su yi rajistar jamʼiyyar, tare da samun katin zaɓe na ƙasa domin Fafatawa a Zaben 2027.

Labarai, Najeriya, Siyasa

Posts pagination

1 2 … 11 Next

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Kashe Falatsinawa Biyar A Wani Hari Da Isra’ila Takai Wata Makaranta A Gaza Tsaro
  • Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri Amurka
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Afrika
  • Gwamnatin Gombe: Babu Hannun mu a Cin Zarafin Kansilan Mazabar Shamaki Siyasa
  • Anfara Kirga Kuri’a A zaben Kasar Guinea Labarai
  • Shirin Ga Fili GA Doki Shirye-Shirye
  • Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai Labarai
  • Kasar Israela Zata Gina Sansani A Gaza Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.