Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Siyasa

An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari
Published: February 9, 2026 at 4:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari
Published: February 9, 2026 at 4:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan YariPublished: February 9, 2026 at 4:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An sako dan siyasar adawar kasar Venezuela Juan Pablo Guanipa daga gidan yari, a cewar iyalansa a wata sanarwa da suka fitar ranar Lahadi, sanarwar da gwamnatin kasar ta fitar a birnin Caracas, wanda ke fuskantar matsin lamba daga Amurka na sakin fursunonin siyasa. Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Foro Penal ta ce an…

Ci Gaba Da Karatu “An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar
Published: February 6, 2026 at 11:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026

Posted on February 6, 2026February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar
Published: February 6, 2026 at 11:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026
China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A KasarPublished: February 6, 2026 at 11:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026

China ta kori wakilan majalisar dokokin kasar su uku wadanda aikin su yake da nasaba da sashen tsaro, kamar yadda kafofin yada labaran kasar suka bayyana a dai dai lokacin da ake binciken wani babban hafsan kasar, kuma lokacin da hukumomin kasar a Beijing suke daukar matakan sabunta dakarunta. A sanarwar da kamfanin dillancin labaran…

Ci Gaba Da Karatu “China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar
Published: January 30, 2026 at 5:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar
Published: January 30, 2026 at 5:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar KasarPublished: January 30, 2026 at 5:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Burkina Faso, gwamnatin mulkin sojan kasar ta soke duka jam’iyun siyasar kasar, kamar yadda dokar mulkin soja da ake kira decree da majalisar ministocin kasar ta amince da ita ranar Alhamis. Wannan shawara da shugabannin mulkin sojan kasar suka yanke bayan juyin mulkin da suka yi a shekara ta 2022, yana daga cikin matakai…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar” »

Afrika, Siyasa

Gwamnatin Tinubu Zata Gyara Hanyar Akwanga Zuwa Jos
Published: January 27, 2026 at 10:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 27, 2026

Posted on January 27, 2026January 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tinubu Zata Gyara Hanyar Akwanga Zuwa Jos
Published: January 27, 2026 at 10:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 27, 2026
Gwamnatin Tinubu Zata Gyara Hanyar Akwanga Zuwa JosPublished: January 27, 2026 at 10:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 27, 2026

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yayi alkawarin gyara hanyar Akwanga a jihar Nasarawa zuwa Jos a jihar Filato. Shugaban kasar yayi wannan alkawari ne yayin karbar gwamnan jahar Filato, Caleb Mutfwang wanda ya chanza sheka daga jami’iyyar PDP zuwa jami’iyyar APC mai mulki a Najeriya. Dubban jama’a ne, musamman ‘ya’yan jami’iyyar APC da suka hada…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Zata Gyara Hanyar Akwanga Zuwa Jos” »

Labarai, Siyasa

Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APC
Published: January 26, 2026 at 9:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APC
Published: January 26, 2026 at 9:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APCPublished: January 26, 2026 at 9:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yayinda a yau Talata jami’iyyar APC a jihar Filato ke shirin karbar gwamnan jahar, Caleb Mutfwang, bayan ya chanza sheka daga jami’iyyar PDP, komitin shirye-shiryen karbar gwamnan yace matakin da gwamnan ya dauka domin hadin kan al’ummar jahar ne da samadda ci gaba. A taron ganawa da manema labarai a Jos, fadar jaha Filato, shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APC” »

Siyasa

Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine
Published: January 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine
Published: January 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi WinePublished: January 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban rundunar sojojin Uganda Muhoozi Kainarugaba ya musanta zargin da dan jam’iyyar adawa Bobi Wine ya yi, na cewa sojoji sun kai wa matar sa hari lokacin da suka je samame gidan sa cikin dare. Wine, wanda sunan sa na gaske shi ne Robert Kyagulanyi, ya yi ikirarin cewa sojoji sun shiga gidan sa da…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine” »

Labarai, Siyasa

Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APC
Published: January 26, 2026 at 5:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 26, 2026

Posted on January 26, 2026January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APC
Published: January 26, 2026 at 5:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 26, 2026
Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APCPublished: January 26, 2026 at 5:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 26, 2026

Abba Gida-Gida da Ganduje a cikin gidan gwamnatin jihar Kano. Yayinda Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APC Me za ku ce?

Siyasa

Rikicin Siyasa A Jihar Rivers Sakamakon Ayyana Fubara A Matsayin Shugaban APC
Published: January 25, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikicin Siyasa A Jihar Rivers Sakamakon Ayyana Fubara A Matsayin Shugaban APC
Published: January 25, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikicin Siyasa A Jihar Rivers Sakamakon Ayyana Fubara A Matsayin Shugaban APCPublished: January 25, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsagin jam’iyyar APC a jihar Rivers karkashin jagorancin Emeka Beke ya yi maraba da tabbacin da Shugaba Bola Tinubu ya bayar na amincewa da Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin jagoran jam’iyyar APC a jihar. Sun bayyana hakan a matsayin hujja da ta tabbatar da matsayinsu da suka daɗe suna a kai, duk da rikice-rikicen cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Siyasa A Jihar Rivers Sakamakon Ayyana Fubara A Matsayin Shugaban APC” »

Siyasa

Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu
Published: January 24, 2026 at 1:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu
Published: January 24, 2026 at 1:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar MuPublished: January 24, 2026 at 1:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar NNPP ta bayyana takaicinta kan ficewar Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, daga jam’iyyar inda ta bayyana matakin a matsayin cin amanar al’ummar da su ka zaɓe shi. A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Juma’a, sakataren yaɗa labarai na ƙasa na NNPP, Ladipo Johnson, ya ce an zaɓi Yusuf ne bisa…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu” »

Siyasa

Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu
Published: January 24, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu
Published: January 24, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A KotuPublished: January 24, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dubban magoya bayan dan hamayya a Afirka ta kudu, Julius Malema ne suka hallara a harabar wani kotu, suna dakon hukuncin da za’a yanke masa saboda samunsa da laifin harba Bindiga a wani gangami. Lamarin ya auku ne a shekara ta 2018. A duk mataki a daukaka karar da yayi kotuan ba su canza hukuncin…

Ci Gaba Da Karatu “Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu” »

Afrika, Siyasa

Posts pagination

1 2 … 5 Next

Sabbin Labarai

  • Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • ‘Yan-Ta’adda Sun Kara Sace Mutane A Jihar Naija! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu Afrika
  • Shirin: Lafiya Jari Ce 11.21.25 Kiwon Lafiya
  • Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Gombe Labarai
  • Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar Kenya Afrika
  • Ga Fili Ga Doki Najeriya
  • ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu Tsaro
  • Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.